Tuesday, 8 March 2022

TARIHIN RAYUWAR MA,AIKI S,A,W (1)

 Da Sunan Allah Mai rahama Mai Jin}ai, godiya ta tabbata ga Allah 
Ubangijin halittu, tsira da amincin Allah su tabbata ga Annabi Muhammad (SAW) da iyalansa da zuriyarsa da sahabbansa da wa]anda suka biye musu
game da wa]an nan ~angarori, ina ro}on Allah Ya gafarta mana
Faru}i ya fassarasa da harshen Turanci daga harshen Turancia ]ab’i na 
duk in da na ga haka, na kan ce: ban san in da mai littafi ya ciro wannan 
(mustashiri}ai) suka samar na }arya dangane da rayuwar Muhammad 
kawo fassarar wasu ayoyi da wasu hadisai wa]anda ba su inganta ba, wanda 
fassara da harshen Turanci bai cika kawo in da ya ciro labari ba, don haka 
kuma mayalwaci kamar wannan wadda ta ]auki nauyi wajen fassara shi 
babu wani littafi na tarihin Manzon Allah(SAW) wanda ya ke da girma 
na yi iya }o}ari na wajen gyarawa tare da kawo hadisai da suka inganta 
da kyawon aiki har zuwa ranar sakamako.
Hajiya Daula Justice Muhammad Bello, ta yi tunanin wannan aiki ne, saboda 
ba, amma na bayyana wasu daga cikinsu a ta}aice, kuma mai littafin ko mai 
wan nan aiki Ya sanya Aljanna ce makomarmu. 
takwas. Saboda haka Hajiya Daula Justice Muhammad Bello ta ]auki nauyin 
Is’ha} Yunus Muhammad Tukur Almashgool Bauchi na fassara daga 
kuskurenmu. Wannan littafi ya yalwata magana akan wasu ~angarori na 
Muhammad Husain Haikal ya wallafa, kuma Sheikh Isma’il Raji A. Al
zuwa harshen Hausa. Kuma shi mai littafin da wanda ya yi wa littafin 
~angarori da suka shafi tarihi. Musamman tarihin da Orientalists 
fassara sun sami kansu wajen bin ra’ayin Orientalists musamman wajen 
tarihi amma bai cika kawo labarin da aka sani cikin }ananun litattafan tarihi 
(SAW) da abubuwa da suka shafi addininMusulunci, Allah Ya kar~a mana 
 Bayan haka ina fatar jama’ar Musulmai za su amfana da wannan littafi mai 
muhimmanci Allah Ya saka mata da alherinSa. Kuma ina mi}a godiya ta ga 
 Wannan tarihi na wani littafi ne, wanda aka yi masa fassara zuwa harshen 
ba, saboda haka mai karatu zai ga wasu ya}e-ya}e da Annabi (SAW) ya 
aiwatar, bai ambace su ba. Haka kuma siffofin Annabi (SAW) bai ambace su 
labari ba. Kuma na kanyi }o}arin kawo abin da ya tabbata gwargwadon iko, 
saboda wannan fassara na yi shi ne cikin kwanaki arba’in daidai. 
Muhammad Bello wadda ta ]auki nauyin fassarar wannan littafi, mai 
Hausa, mai suna kamar haka: ‚The Life of Muhammad (SAW),‛ wanda Dr. 
 Daga }arshe ina mi}a godiya ta musamman ga Hajiya Daula Justice 
muhimmanci, musamman masu magana da harshen Hausa. Saboda haka 
fassara, kamar yadda mai karatu zai fahimci mafarin wannan fassara. Ni 
harshen Turanci zuwa harshen Hausa, ta re da yin wasu gyare-gyare a wasu 
mata ta Malama Suwaiba Sa’id Muhammad Awwal saboda gudummuwar da 


Monday, 7 March 2022

Hijabi lulluɓin musulunci 🧕 _Gudummawar da musulunci ya bayar akan mace

🥦🥦🥦🥦🥦🥦🥦🥦🥦🥦🥦

⚜️⚜️⚜️Daga⚜️⚜️⚜️
🧕 Hijabi lulluɓin musulunci 🧕

_Gudummawar da musulunci ya bayar akan mace

📝 Ibraheem y. Ibraheem

Bismillahi rahmanirrahim
______
Haƙiƙa Musulunci ya haifar da gagarumin sauyi a tarihin mace‚ wanda har ya zuwa yau ba a samu na biyunsa ba. Domin ta hanyar sa ne‚ ta samu damar dawo da mutunci da haƙƙoƙinta da aka raba ta da su  a ƙarƙashin zaluncin zamanin jahiliyyah na ƙarnoni da dama.Ta hakane musulunci ya ƙwato mata haƙoƙin ta yadda zata yi rayuwa cikin aminci da mutunci ƙarƙashin tsarin rayuwa mafificiya.

A karo na farko a tarihi‚ Mace ta samu damar amfana da haƙƙoƙinta na ɗan'adamtaka a ƙarƙashin tsari da dokoki irin na musulunci. An yaye wa mata‚ ƙangin zalunci‚ kana kuma at samu damar rayuwa a matsayin ɗan Adam mai mutunci‚ ɗaukaka kana mai matsayi kamar dai-dai da na miji. To amma fa dole ne wannan  ’yanci ya kasance cikin iyakokin Allah.

Maɗaukakin sarki Wanda ya bawa Mace dama‚ kana kuma ya tsara Mata hanyar da za ta iya ba ba nata gudunmawar wajen gina ɗaukaka‚ ta tabbatar da gaskiya da kuma yaɗa alheri.

Yaɗa alheri ɗin kuwa shine ta kiyaye mutuncin ta wajen sanya yalwataccen sutura‚ da sanya kammalallen Hijabi‚ yanda musulunci ya ta nadar.... Mafarki da tatsuniya ba wajen waɗansu‚ idan har ba a ƙarfafa shi da ayoyi na Alqur'ani mai girma da hadisan Annabi da kuma mutanen gidansa {Ahlulbait} tsira da amincin Allah su ƙara tabbata a gare su.

1_ A zamanin jahiliyyah‚ al’umma tana ganin mace wata bi-tsami‚ Wani abu na la’alana‚ ma tatta-irin muggan ayyukan shaiɗan‚ ko kuma sukan kwatanta ta da matsayin Wata dabba ala halicce ta a yanayin ɗan adam. To amma ko da Alqur'ani yazo sai ya ƙaryata wannan ƙuduri‚ wanda saɓa wa gaskiya da kuma haƙiƙa.


Yaƙe yar uwa “sister” keda musulunci ya baki wannan gagarumin guduma wa miye naki bayyana tsaraicin ci ta hanyar amfani da sa gyale‚ ko tufafin da zai bayyana surar jikin ki‚ bayan kina aikata laifi ne mafi girma. Wato zunibi‚  yaci gaba da cewa namiji da mace irin ’yan tagwaye ne da suka fito daga maɓuɓɓuga da kuma manufa Guda.


“....ya ku mutane ! Ku bi Ubangijinku da taƙawa‚ wanda ya halicceku Daga Rai guda‚ kuma ya ya halitta‚ daga gareshi‚ ma’au-ransa‚ Kuma ya watsa gada gare su maza masu yawa da mata....”

Bayan bayyana matsayin mace a Rayuwa da kuma samuwar ɗan’adam a fili‚ Alqur'ani mai girma ya yi kakkausar suka Ga al’adar nan ta bisne ’ya’ya Mata da rai‚ wato wa’id {4}.....“kuma idan wanda aka turbuɗe ta da rai aka tambaye ta‚ Saboda wani laifi ne aka kashe ta”?5Kana kuma kuma ya kawo karshen zamanin da ake kange mace daga Aure har sai biya kuɗin fansar kanta ko kuma cikin zalunci a gaje ta bayan mutuwarta.


“....Ya ku waɗanda suka yi! Imani ba ya halatta a gare ku‚ ku gaji Mata a kan tilas. Kuma Kada ku hana su Aure domin ku tafi da shashen abin da kuka basu.....”6
Sannan kuma ya yaye musu irin zalunci da wulaƙanta su da mazaje suke yi. Don haka ne ma Alqur'ani ya ba da muhimmanci mai girman gaske akan tausaya musu yayin mu’amala da su:

“.... kuma kuyi zamantakewa da su da alheri. Sa’an nan idan kun ƙi su‚ to‚ akwai tsammanin ku ƙi wani abu‚ Alhali kuwa Allah ya sanya wani alheri mai yawa a cikinsa.....”7
Ko da yake a da‚ talauci ma ya kan sa mutane su kashe ’ya’yansu musamman ma ’ya’yaye mata‚ Don haka Alqur'ani ya kawar da wannan al’amarin {daga kanta}:

In Sha Allah zamu dakata anan sai in Allah ta'ala ya kaimu sati na Gaba zamuci Gaba in Sha Allah. Abin da muka faɗa da-,dai Allah ya bamu ladansa, kurakurai Allah ya ya yafe mana. Ma assalawat ala Muhammad wa Ali Muhammad 🌹

اللهم على محمد وال محمد وعجل فرجهم وانصرجيوش المسلمين، سبحان ربك رب العزة عما يصفون وسلام على المرسلين والحمد لله رب العالمين، الفاتح


_WASIKA✍️ ZUWA GA MATASA👳🏻‍♀️ MASU AIKATA ISTIMNA'I🤏_*

*_WASIKA✍️ ZUWA GA MATASA👳🏻‍♀️ MASU AIKATA ISTIMNA'I🤏_*

*ma'anar ISTIMNA'I shine= fitar da mani ko sha'awa da gangan ta hanyar da bata dace ba.*

Matasa Maza da mata, suna neman taimako akan illolin da suke samu a jikunansu sakamakon Istimna'i wato Masturbation. An kawo hujjoji
gamsassu daga Al-Qur'ani da Sunnar Ma'aikin Allah (saw) da fatawoyin Amintattun Malamai duk akan HARAMCIN ISTIMNA'I, Amma duk da haka wasu matasan basu yarda sun dena ba. 

Wasu kuwa sunji tsoron ALLAH sun riga sun dena, bubban dalilin da yake janyo musu afkawa cikin
wannan bala'in shine :

1. Kallon Fina-finan batsa.

2. Shiga shafukan internet na batsa.

3. Yin zantukan batsa tsakanin
saurayi da budurwa.

4. Kusantar zina ta hanyar kallo da
shafa, ko zance da dai sauransu.

Wasu kuma suna aikata hakan ne
dan gudun afkawa ZINA, basu san cewa shi d'inma ZINAR bane!!

Idan kun Qi bari domin Allah, to ku dubi irin illolin da yake haifar muku ajikinku mana!!!

1. MUTUWAR IDANU.

2. MUTUWAR AL'AURA.

3. CIWON BAYA.

4. BUGAWAR QIRJI.

5. RIKICEWAR TUNANI.

6. YAWAN MANTUWA.

7. KARANCIN 'YA'YAN MANIYYI.

8. SAURIN INZALI.

9. SHAFAR ALJANU, ETC.

Wad'annan 'yan kad'an ne daga cikin Matsalolin da ISTIMNA'I yake haifarwa. kuma duk wanda bai tuba ya dena ba, idan ya mutu a haka zai je ya tarar da hisabi.

DAN GIRMAN ALLAH!! Matasa ku kiyayi zina da duk dangoginta, ku Qaurace ma duk wani abinda zai rinQa motsa muku sha'awa, idan
da hali kuje kuyi aure, idan kuma babu hali, to ku yawaita azumi.
ALLAH YA SAUWAQE

Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,
DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM WHATSAPP, da sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.
Manzon Allah (s.a.w) yace: "WALLAHI IDAN ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA
DALILINKA, YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAQUMMA"
*Wani mutum yazo wajen manzon Allah S. A.W. ya ce: Yah-Manzon-rahma zan tambaye ka rayuwar duniya da ta lahira.*

*1.  Yah Manzon Allah ina son in zama mafi sani a cikin mutane?*
*AMSA* 
*Sai ya ce "Ka ji tsoron Allah ka bi dokokin Sa."*

*2.  Ina son in zama mafi arziQi a cikin mutane?*

*AMSA*

 *sai ya ce "Ka zama mai wadatar zuci."*

*3.  Ina son na zama Wanda yafi kowa acikin mutane?*

*AMSA*

*Sai ya ce "Ka zama mai amfanarwa."*

*4.  Menene zai kare ni daga wuta?*

*AMSA*

*Sai ya ce "Ka zama mai yawan yin Azumi."*

*5.  Ina so in zama mafi adalci a cikin mutane?*

*AMSA*

*Sai ya ce "Ka so ma d'an uwanka abin da ka ke soma kanka."*

*6.  Ina son in zama mafi amfanin mutane a wajen Allah?*

*AMSA*

*Sai ya ce "Ka yawaita tuna Allah."*

*7. Ina son imanina ya zama ingantacce?*

*AMSA.*

*Sai ya ce "Ka gyara halayen ka."*

*8.  Menene yake huce fushin Allah  (S.W.T.)?*

*AMSA*

*Sai ya ce "Ba da zakka a boye da kyautata ma 'yan uwa."*

*9. Wani zunubi yafi muni awajen Allah?*

*AMSA*

*Sai ya ce "Mummunar hali shine rowa"*

*10.  Ina so in zama mafi biyayya ga Allah?*

*AMSA*

*Sai ya ce "Ka bi umurnin Allah za ka zama mafi rinjaye a wurin Allah."*

*YA ALLAH Ka sa mu gama da Duniya lafiya.*

*INA ROQON MAI KARATU dan GIRMAN ALLAH DAN SON ANNABI kayi Qokari ka tura wani group d'in domin tunasarwa....🙏🏻🙏🏻🙏🏻 Mungode*
             



            

QALUBALE GA DUKKAN BATIJJANE !!!*

*QALUBALE GA DUKKAN BATIJJANE !!!*

*⌛DABARAR YAN SHI'AH NA SHIGOWA CIKIN TIJJANAWA, DA YAUDARARSU DA KARBAR DARIQAR TIJJANIYYA DON SUYI AMFANI DASU WAJEN CUSAWA MASU KARANCIN ILIMINSU AQIDAR SHI'AH BA TARE DA SUN SANI BA⌛*

*KASHI NA FARKO:*

*MAUDHU'I: MENENE YASA YAN SHI'AH SUKA ZABI SHIGA CIKIN TIJJANAWA AKAN SAURAN DARIQU DA AQIDUN DA MUKE DASU A AFRICA ?*


*Muna fara wannan rubutu da sunan mamallakin halitta baki daya. Wanda ya samar da samuwa don a bisa zabinsa, ya kuma saukar da tsarin da yake so halittunsa su kasance akansa. Tsira da amincin allah su kara tabbata ga shugaban samammu, wanda allah ya samar da halitta saboda bayyanar da girmanshi da isarsa a wajenshi, wato annabi muhammadu (s.a.w). Allah kasa da ahalinsa madaukaka, da sahabbansa masu girma, da duk wadanda suka biyo bayansu da kyautata ayyuka cike da tsarkin zuciya har izuwa ranar karshe.*


*GABATARWA:*

*Hakika munyi zurfin tunani, da nazari, hade da duba da bincike akan abinda yake nema ya rikita tsarin tafiyar Yan darikar tijjaniyyah a wannan lokaci da muke ciki, ta yanda muka ga yadda Samarin darikar tijjaniyyah da yawa suna sauka daga tarbiyyar dariqar tijjaniyyah izuwa aqidun shi'ah ba tare da sun sani ba, harma suna daukar hakan a matsayin burgewa da cinyewa a cikin tafiyar darikar tijjaniyyah. Hakan yasa samarin da suke cikin wannan matsala firgicewa da sambatu na maganganun da basu da tushe bare makama a cikin darikar tijjaniyyah.*


*MAUDHU'I: MENENE YASA YAN SHI'AH SUKA ZABI SHIGA CIKIN TIJJANAWA AKAN SAURAN DARIQU DA QUNGOYOYIN ADDININ MUSULUNCI DAKE AFRICA ?*

*Hakika duk wanda ya san qididdiga da kiyasin mutanen africa musulmai dole zai san babu musulman da suka fi yawa kamar yan darikar tijjaniyyah. Sannan babu mutane masu saurin yarda da wankakkiyar zuciya kamar tijjanawa. Duk wanda yace yana son annabi (s.a.w) zasu soshi, kuma zasu iya yi masa komai yake so matukar basu ga sabawa umarnin allah akan hakan ba. Sannan basu da mummunan zato ga duk wanda ya bayyana musu kyakykyawan abu. Abinda ka bayyana musu shi zasu dauka musamman idan abun mai kyau ne, ba zasu biyo bayanka da zargi ko tuhuma akan abinda ka bayyana musu na kyakykyawan furuci ko aiki.*

*Wadannan abubuwa sune suka zamo lagonsu da duk mai son cutar dasu ko yaudararsu yake amfani dasu matukar ya sansu. Sun san da wannan, kuma sun san ana amfani da hakan wajen cutar dasu amma basu canja ba daga wannan kyakykyawar zuciya tasu.*


*MAFARIN ZANCE:*

*Hakika Yan shi'ah mutane ne masu fadada bincike da iya tsari, da kuma yin dogon shiri don cimma muradinsu. Suna iya rikidewa izuwa kowace siffa, sannan suna iya daukar tsawon lokaci suna shirya shirinsu na makirci akan wanda suke so suyi nasara akansa. Sannan suna da kokarin yin karatu don ya zamo musu makami wajen samun nasarar shawo kan mai mai karamin sani dangane da lamuran addini.*

*Hakika sunyi nazari akan tijjanawa sosai. Kuma duk awonsu yayi daidai da bukatarsu.*

*Basu da karfin jama'ah na zahiri da kuma yardar mutanen gari, da zasu iya yin amfani dasu wajen yada da'awarsu ta shi'ah. saboda haka; Suna son su samu karfin jama'ah, sannan kuma su samu wadanda zasu yarda dasu ba zasu koresu daga garesu ba, sannan wadanda zasu amince su mu'amalancesu da zuciya daya ba tare da zargin akwai wata manufa a karkashin zuciyarsu ba da suke son isarwa. saboda haka sai suka duba suka ga wadanne musulmai ne masu yawan da zasu iya rabuwa dasu don su samu karfi daga karfinsu, sannan su shigar da akidunsu cikinsu ba tare da sun sani ba ?*

*Sai suka ga tijjanawa ne suka fi kowa yawa a africa, Hakane yasa suka zabi shigowa cikin dariqar tijjaniyyah don tijjanawa su yarda dasu, su dauka tare suke dasu. Don su saki jiki dasu. Sannan idan wani zai kawo musu hari tijjanawa su zama garkuwarsu. Sannan su samu damar shiga guraren da a baya basu isa su shigesu ba saboda ba'a yarda da akidarsu a wajen ba. Amma ra'buwarsu da darikar tijjaniyyah sai ya zama sun shiga wajen da lasisin darikar tijjaniyyah. Ta hakan sai suyi da'awar tijjaniyyah kunshe da manufar isar da akidojin shi'ah ga mutanen da basu san kansu ba.*

*Wannan shine dalilin da yasa Yan mazhabar shi'ah suka zabi shiga darikar tijjaniyyah akan sauran dariku da qungiyoyin addini da suke africa.*



*ZAMU DORA A RUBUTUNMU KASHI NA BIYU INSHA ALLAH.*

*INDA ZAMU JI MENENE YAN SHI'AH SUKA FARA YI KAFIN SU FARA ISAR DA MANUFARSU A CIKIN TIJJANAWA, DON NEMAN YARDAR TIJJANAWA, BAYAN SUN SHIGO DARIQAR TIJJANIYYAH ?*

*RUBUTUNMU KASHI NA BIYU ZAI ZO ANAN KUSA INSHA ALLAH.*

Sunday, 6 March 2022

Pls read English side only for more understanding Sheikh Ibrahim Disina THE world of a fool!!!

Pls read English side only for more understanding Sheikh Ibrahim Disina
THE world of a fool!!!
ﺃﻭﻝ ﻣﺎ ﻳﺴﻘﻂ ﻣﻨﻚ ﻋﻨﺪ ﻣﻮﺗﻚ ﻫﻮ ﺍﺳﻤﻚ ..
The first thing you will forget after death
...your name
ﻟﺬﻟﻚ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﺗﻤﻮﺕ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻋﻨﻚ ﺃﻳﻦ ﺍﻟﺠﺜﺔ .. ؟
That's the reason why when you die they will say: where's the dead body?
ﻭﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺮﻳﺪﻭﻥ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻋﻠﻴﻚ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﺍﺣﻀﺮﻭﺍ
ﺍﻟﺠﻨﺎﺯﺓ .. ؟
By the time they will pray for you they will say , " bring the corpse "
ﻭﻻ ﻳﻨﺎﺩﻭﻧﻚ ﺑﺈﺳﻤﻚ
They will not call you by your name
ﻭﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺸﺮﻋﻮﻥ ﺑﺪﻓﻨﻚ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻗﺮﺑﻮﺍ ﺍﻟﻤﻴﺖ ﻭﻻ
ﻳﻨﺎﺩﻭﻧﻚ ﺑﺎﺳﻤﻚ !..
When they are about to bury you they will say "bring the dead body". They won't call you by your name
ﻓﻼ ﺗﻐﺮﻙ ﻗﺒﻴﻠﺘﻚ ﻭﻻ ﻳﻐﺮﻙ ﻣﻨﺼﺒﻚ ﻭﻻ ﻧﺴﺒﻚ ..
Do not let your people, or your tribe or your friends, or your position or even your wealth or your origin get you carried away (to forget where u will return to)  ...
ﻓﻤﺎ ﺃﺗﻔﻪ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻭﻣﺎ ﺃﻋﻈﻢ ﻣﺎ ﻧﺤﻦ ﻣﻘﺒﻠﻮﻥ
ﻋﻠﻴﻪ ..
The world is the smallest thing. Where we will return is the biggest.
ﺳﻄﻮﺭ ﻣﻦ ﺫﻫﺐ ..
And there are things made of gold ..
ﺍﻟﺤﺰﻥ ﻋﻠﻴﻚ ﺳﻴﻜﻮﻥ ﺛﻼﺛﺔ ﺃﻧﻮﺍﻉ؟؟
Three types of sadness for you??
1- ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻳﻌﺮﻓﻮﻧﻚ
ﺳﻄﺤﻴﺎً ﺳﻴﻘﻮﻟﻮﻥ
ﻣﺴﻜﻴﻦ
1- The people who do not know u very well will say: poor soul (servant of Allah )
-2 ﺃﺻﺪﻗﺎﺅﻙ ﺳﻴﺤﺰﻧﻮﻥ ﺳﺎﻋﺎﺕ ﺃﻭ ﺃﻳﻭﻥ ﺇﻟﻰ  ﻭﺿﺤﻜﻬﻢ
2- Your friends will be in sadness for hours or days and after that they will go back to their normal life activities.
-3 ﺍﻟﺤﺰﻥ ﺍﻟﻌﻤﻴﻖ ﻓﻲ ﺍﻟﺒﻴﺖ ﺃﻫﻠﻚ ﺃﺳﺒﻮﻉ
ﺃﺳﺒﻮﻋﻴﻦ ﺷﻬﺮ ﺷﻬﺮﻳﻦ ﺃﻭ ﺣﺘﻰ ﺳﻨﺔ ؟؟
-3 There will be an extreme sadness in your house but they will also go back to their normal life after maximum of 1 week or 2 or even up to a year of sadness? 
ﻭﻣﻦ ﺛﻢ ﺳﻴﻀﻌﻮﻧﻚ ﻓﻲ ﺃﺭﺷﻴﻒ ﺍﻟﺬﻛﺮﻳﺎﺕ
From there they will put you inside the corpse 
ﻭﻫﻜﺬﺍﻭﻫﻜﺬﺍ
That's it
ﺍﻧﺘﻬﺖ ﻗﺼﺘﻚ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻨﺎﺱ
Your story among people has ended???.
ﻭﺑﺪﺃﺕ ﻗﺼﺘﻚ ﻣﻊ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﻴﻪ؟؟؟؟؟
Your actual story will begin after death?????
ﻭﻫﻲ ﺍﻵﺧﺮﺓ
That's hereafter 
ﻟﻘﺪ ﺯﺍﻝ ﻋﻨﻚ؟؟؟
Indeed you have lost the..???
-1 ﺍﻟﺠﻤﺎﻝ
-2 ﻭﺍﻟﻤﺎﻝ
-3 ﻭﺍﻟﺼﺤﺔ
-4 ﻭﺍﻟﻮﻟﺪ
-5 ﻟﻘﺪ ﻓﺎﺭﻗﺖ ﺍﻟﺪﻭﺭ ﻭﺍﻟﻘﺼﻮﺭ
-6 ﻭﺍﻟﺰﻭﺟﺔ ؟؟؟
1. Beauty
2.wealth
3. Health
4. Children 
5. Indeed u have built houses and storey buildings
6. And women???
ﻭﺑﺪﺃﺕ ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﻴﺔ
You have started an everlasting life (hell fire or heaven)
ﻭﺍﻟﺴﺆﺍﻝ ﻫﻨﺎ :
ﻭﺍﻟﺴﺆﺍﻝ
The question here is:
ﻣﺎﺫﺍ ﺃﻋﺪﺩﺕ ﻟﻘﺒﺮﻙ ﻭﺁﺧﺮﺗﻚ؟؟؟؟؟؟؟؟؟
What were you doing so good before u died?????????
ﻫﺬﻩ ﺣﻘﻴﻘﺔ ﺗﺤﺘﺎﺝ ﺍﻟﻰ ﺗﺄﻣﻞ ؟؟؟؟؟؟؟؟؟؟
This is a truth that needs a deep thinking????????
ﺍﺣﺮﺹ ﻋﻠﻰ ؟؟
Then be careful with??
-1 ﺍﻟﻔﺮﺍﺋﺾ
-2 ﺍﻟﻨﻮﺍﻓﻞ
-3 ﺻﺪﻗﺔ ﺍﻟﺴﺮ
-4 ﻋﻤﻞ ﺻﺎﻟﺢ
-5 ﺻﻼﺓ ﺍﻟﻠﻴﻞ
ﻟﻌﻠﻚ ﺗﻨﺠﻮ
1. Compulsory worship 
2. Sunnah 
3. Give a hidden charity 
4. Night prayer
You might be saved by these acts of worship
ﻟﻮ ﺳﺎﻋﺪﺕ ﻋﻠﻰ ﺗﺬﻛﻴﺮ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﻬﺬﻩ ﺍﻟﻤﻘﺎﻟﺔ ﺇﻥ
ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ
If you could also help other people by spreading this message by the will of Allah:
ﺳﺘﺠﺪ ﺃﺛﺮ ﺗﺬﻛﻴﺮﻙ ﻓﻲ ﻣﻴﺰﺍﻧﻚ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ
Insha Allah you will get an immense reward from Allah added to your other good deeds on the day of judgement.
‏( ﻭﺫﻛّﺮ ﻓﺈﻥ ﺍﻟﺬﻛﺮﻯ ﺗﻨﻔﻊُ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ )
(Remind people, indeed if you remind good thing then know that a good reminder helps good people.)
ﻟﻤﺎﺫﺍ ﻳﺨﺘﺎﺭ ﺍﻟﻤﻴﺖ
Why does a dead person choose...
“ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ ”
ﻟﻮ ﺭﺟﻊ ﻟﻠﺪﻧﻴﺎ
Charity
If asked to be brought back to life?.
ﻛﻤﺎ ﻗﺎﻝ ﺗﻌﺎﻟﻰ
Just like what Allah says:
ﺭﺏ ﻟﻮﻻ ﺃﺧﺮﺗﻨﻲ ﺇﻟﻰ ﺃﺟﻞ ﻗﺮﻳﺐ
ﻓﺄﺻﺪﻕ
Oh Lord, please let me live for some time so that i could give charity.
ﻭﻟﻢ ﻳﻘﻞ :
He did not say give me more time to do:
Umrah or hajj 
Or Sallah
Or even fasting .
ﻻﻋﺘﻤﺮ
ﺍﻭ ﻷﺻﻠﻲ
ﺃﻭ ﻷﺻﻮﻡ
ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻌﻠﻤﺎﺀ :
ﻣﺎ ﺫﻛﺮ ﺍﻟﻤﻴﺖ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ ﺇﻻ ﻟﻌﻈﻴﻢ ﻣﺎ ﺭﺃﻯ ﻣﻦ ﺍﺛﺮﻫﺎ
ﺑﻌﺪ ﻣﻮﺕ
Scholars say the dead person did  ask for charity only because of its immense reward after dead.
ﻓﺄﻛﺜﺮﻭﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ
Give a lot more charity
ﻓﺈﻥ ﺍﻟﻤﺆﻣﻦ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ ﻓﻲ ﻇﻞ ﺻﺪﻗﺘﻪ
Indeed good muslim will be under the shadow of charity on the day of judgement.
ﻭﺃﻓﻀﻞ ﺻﺪﻗﺔ ﺗﻔﻌﻠﻬﺎ ﺍﻵﻥ ﻫﻲ :

The best charity that you will give from ur heart is
:
ﻧﺸﺮ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﺑﻨﻴﺔ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ
Spread this message with the intention of charity
ﻷﻥ ﻛﻞ ﻣﻦ ﺳﻴﻄﺒﻖ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﻭﻳﻌﻠﻤﻪ ﻟﻸﺟﻴﺎﻝ
ﺍﻟﻘﺎﺩﻣﺔ ﻓﺄﺟﺮﻩ

Because whoever forwards this Message Reminded the ummah 🌹

ISLAMIYA* *DADI* ☪️❤️ ..

*ISLAMIYA* *DADI* ☪️❤️
..
▪️Koka san wanda ya fara harba kibiya a tafarkin Allah shine *Sa'ad* *bin* *abi* *Waqqas* 🏹

▪️Amintaccen Al'ummar Annabi (SAW) shine *Abu* *Ubaidatu* *bn* *Jarrah* 🤝🏼

 ▪️Annabi (SAW) yace wanda yake so yaga dan aljannah yana yawo a bayan kasa ya kalli *Dalha* *bn* *Ubaidullah* ❤️❤️

▪️Wanda yafi kowa tausayi a alummar Annabi (SAW) shine *Sayyadina* *Abubakar* 
😭😭

▪️Wanda yafi kowa tsananin kishin addinin musulinci shine *Sayyadina* *Umar* 
😳😳

▪️Wanda yafi kowa tsananin kunya a alummar Annabi (SAW) shine *Sayyadina* *Usman* 
🤦🏻‍♂️🤦🏻‍♂️

▪️Wanda yafi kowa sanin hukunci a alummar Annabi (SAW) shine *Sayyadina* *Aliyu* 
🙇🏻‍♂️🙇🏻‍♂️

▪️Wanda yafi kowa sanin halal da haram shine *Mu'azu* *bn* *Jabal* 
🙇🏻‍♂️🙇🏻‍♂️

▪️Wanda yafi kowa iya karatun Qur'ani shine *Ubayyu* bn *Ka'ab* 
👨🏼‍🎓👨🏼‍🎓

▪️Wanda yafi kowa sanin ilimin rabon gado shine *Zaidu* *bn* *Thabit* 
👨🏻‍💻👨🏻‍💻

  ▪️wanda yafi kowa sanin ma'anar ALQUR'ANI shine: *ABDULLAHI BN ABBAS* 
📖📖
 In kaji dadi tura wa wasu suma suji dadi sukuma qaru 

Ya Allah Kayi tsira da rahama ga Annabinmu Muhammad, da iyalansa, da sahabansa, da duk wanda yayi aiki da saqonsa har ya zuwa ranar tashin qiyama AMEEN

 *JAN HANKALI GAME DA SALLAH ASUBAH*
Sallar🧎 Asubah🌙 itace mafi Alheri Fiye da Bacci 😴, mu rage Barci Don mu ribanta da Goben mu, 
✍️ Barci Amsawar Zuciya 💖 ne Ita Kuwa Sallah Amsawar kiran🎤 Ubangiji ne 
✍️ shi Barci 😴 mutuwa ne Ita Kuwa Sallah 🧎 Rayuwa ce 
✍️ shi Barci 😴 Hutu ne na gangar Jiki Sallah Kuwa hutu ne na Ruhi 
✍️ shi Barci 😴 da Mumini da kafiri Duk Suna Yinsa Ita Kuwa Sallah 🧎 Mumini ne Kadai Yake yinta
Masu tashi lokacin⌚ Hudowar Alfijir 🌙 sun Rabauta , Fuskarsu🧑‍🦰👩‍🦰 kuma ta Haskaka Goshinsu kuma Yayi Haske da Kyalli , Lokacin su ⌚ kuma yayi Albarka, idan Kana cikinsu toh Ka godewa ALLAH Daya Fifita ka, Idan Kuwa baka cikinsu toh Ka Roki ALLAH Ya Saka ka Cikin su, 

*Amma menene yafi Alfijir🌙 kyau??*
✍️ Farillarsa {Sallar Asuba} zata Saka ka Acikin Kulawar Ubangiji 
✍️ Sunnarsa (Rak'ataanil fajr) tafi Duniya 🌍 da Abinda Ke Cikinta {Hadeeth} 
✍️ ita Sallah Asubah da Mala'iku masu dutyn Dare da Mala'iku masu dutyn safe Duka suna Halartar ta, 
Ya kai Dan'uwa, Yake Yar'uwa kisani fah kaima kasani Duk Wanda Ya rayu Akan wani toh akansa zai Mutu, Wanda Ya Mutu kan wani Aiki kuma Akansa za'a tashe shi, 
Idan ka Karanta wannan sako kuma kayi aiki Dashi toh ka samu Ladan Aikin ka, idan kuwa katura ma wasu suma sukayi Aiki Dashi toh Ladanka zai nunku A Wurin ALLAH inshaa
receive

Kada ka 6oye ilimi, ka Bayyana shi, Zaka Samu Kyakkawan Sakamako, 
Kuyi murna😊 yaku Masu Sallar Asubahi,

KOWA YA SAURARA WANNAN SIRRIN ZAI AMFANE KA CUTAR JIKINKA ZAI WARKE

BABBAN SIRRIN A WAJEN ALMAJIRI DOLE A YABI ALMAJIRI BARAN MALAM

Wednesday, 2 March 2022

SIRRIN SAMUN MANYAN KUDADE

SIRRIN SAMUN MANYAN KUDADE



WUDANDA ZAKAYI AURE, KOKUMA SAYEN FILI KO GIDA KO MOTA 

Wannan Sirrine Mai Rai Wanda Wallahi Har yanzu Mutun daya kawai na taba ba wannan Sirrin Sai kuma yanzu dazan Sakammaku Shi,, 

Mutane da yawa Suna bina a Inbox Suna cemin dan Allah Intaimakamasu da Sirrin Samun Dukiyar da Mutum Zaiyi Aure, kokuma Wata Bukata da tata so ta Manyan kudade Wudanda Mutum baida Hanyarsu, 

To Inkayi Wannan Sirrin Insha Allahu Sai Allah yabaka Kudaden da Zakayi Bukatar da kasa Agabanka,  kamar Aure ko Sayen Gida ko FILI ko Mashin dadai Sauransu, 

To Ga yadda Ake Aikin, Sannan kuma Bashida Wata Wahala, Sai dai Kasala ko Shedan Yahanaka Aikatawa, 
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
Zaka Samu Lokaci Mai kyau Kullum Sai karika karanta Wannan Ayar 👉 QUL INNA RABBI YABSUDURRIZQA LIMAN YASHA'U WAYAKDIRU LAHU, WALA KINNA AKSARAN NASU LA YA'ALAMUN 👈 kafa Dubu daya da dari daya da Sha daya (1111) kullum Kayi haka har tsawon Kwana Bakwai, To Wallahi bama Za'akai kwanan bakwai ba zakaga Canji Acikin Rayuwarka, Insha Allahu, (Wannan Ayar tananan Acikin Suratus saba'i Ayata 36)
👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆
Wannan Sirrin Mujarrabine, badon Matsalar da Muke Ciki ba Wallahi da banyi Niyar fitowa dashi ayanzu ba,. Amma gashinan na baku Alfarmar Annabi SAW
👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆
Nayi Izina ga Wanda yayi Share Zuwa group 5 Kacal domin yan Uwa Musulmi Su Amfana 

Allah yataimakemu Ameen Summa Ameen🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

Domin samun mustajaba a kwana 9

 Khatimin Allahu Muhammadu  idan ka buga adadin Allahu sau Allahu 66×66=4356 sannan sunan Muhammadu sau  92×92=8464 4356+8468=12820 Ana rubu...