Ubangijin halittu, tsira da amincin Allah su tabbata ga Annabi Muhammad (SAW) da iyalansa da zuriyarsa da sahabbansa da wa]anda suka biye musu
game da wa]an nan ~angarori, ina ro}on Allah Ya gafarta mana
Faru}i ya fassarasa da harshen Turanci daga harshen Turancia ]ab’i na
duk in da na ga haka, na kan ce: ban san in da mai littafi ya ciro wannan
(mustashiri}ai) suka samar na }arya dangane da rayuwar Muhammad
kawo fassarar wasu ayoyi da wasu hadisai wa]anda ba su inganta ba, wanda
fassara da harshen Turanci bai cika kawo in da ya ciro labari ba, don haka
kuma mayalwaci kamar wannan wadda ta ]auki nauyi wajen fassara shi
babu wani littafi na tarihin Manzon Allah(SAW) wanda ya ke da girma
na yi iya }o}ari na wajen gyarawa tare da kawo hadisai da suka inganta
da kyawon aiki har zuwa ranar sakamako.
Hajiya Daula Justice Muhammad Bello, ta yi tunanin wannan aiki ne, saboda
ba, amma na bayyana wasu daga cikinsu a ta}aice, kuma mai littafin ko mai
wan nan aiki Ya sanya Aljanna ce makomarmu.
takwas. Saboda haka Hajiya Daula Justice Muhammad Bello ta ]auki nauyin
Is’ha} Yunus Muhammad Tukur Almashgool Bauchi na fassara daga
kuskurenmu. Wannan littafi ya yalwata magana akan wasu ~angarori na
Muhammad Husain Haikal ya wallafa, kuma Sheikh Isma’il Raji A. Al
zuwa harshen Hausa. Kuma shi mai littafin da wanda ya yi wa littafin
~angarori da suka shafi tarihi. Musamman tarihin da Orientalists
fassara sun sami kansu wajen bin ra’ayin Orientalists musamman wajen
tarihi amma bai cika kawo labarin da aka sani cikin }ananun litattafan tarihi
(SAW) da abubuwa da suka shafi addininMusulunci, Allah Ya kar~a mana
Bayan haka ina fatar jama’ar Musulmai za su amfana da wannan littafi mai
muhimmanci Allah Ya saka mata da alherinSa. Kuma ina mi}a godiya ta ga
Wannan tarihi na wani littafi ne, wanda aka yi masa fassara zuwa harshen
ba, saboda haka mai karatu zai ga wasu ya}e-ya}e da Annabi (SAW) ya
aiwatar, bai ambace su ba. Haka kuma siffofin Annabi (SAW) bai ambace su
labari ba. Kuma na kanyi }o}arin kawo abin da ya tabbata gwargwadon iko,
saboda wannan fassara na yi shi ne cikin kwanaki arba’in daidai.
Muhammad Bello wadda ta ]auki nauyin fassarar wannan littafi, mai
Hausa, mai suna kamar haka: ‚The Life of Muhammad (SAW),‛ wanda Dr.
Daga }arshe ina mi}a godiya ta musamman ga Hajiya Daula Justice
muhimmanci, musamman masu magana da harshen Hausa. Saboda haka
fassara, kamar yadda mai karatu zai fahimci mafarin wannan fassara. Ni
harshen Turanci zuwa harshen Hausa, ta re da yin wasu gyare-gyare a wasu
No comments:
Post a Comment