Tuesday, 8 March 2022

TARIHIN RAYUWAR MA,AIKI S,A,W (1)

 Da Sunan Allah Mai rahama Mai Jin}ai, godiya ta tabbata ga Allah 
Ubangijin halittu, tsira da amincin Allah su tabbata ga Annabi Muhammad (SAW) da iyalansa da zuriyarsa da sahabbansa da wa]anda suka biye musu
game da wa]an nan ~angarori, ina ro}on Allah Ya gafarta mana
Faru}i ya fassarasa da harshen Turanci daga harshen Turancia ]ab’i na 
duk in da na ga haka, na kan ce: ban san in da mai littafi ya ciro wannan 
(mustashiri}ai) suka samar na }arya dangane da rayuwar Muhammad 
kawo fassarar wasu ayoyi da wasu hadisai wa]anda ba su inganta ba, wanda 
fassara da harshen Turanci bai cika kawo in da ya ciro labari ba, don haka 
kuma mayalwaci kamar wannan wadda ta ]auki nauyi wajen fassara shi 
babu wani littafi na tarihin Manzon Allah(SAW) wanda ya ke da girma 
na yi iya }o}ari na wajen gyarawa tare da kawo hadisai da suka inganta 
da kyawon aiki har zuwa ranar sakamako.
Hajiya Daula Justice Muhammad Bello, ta yi tunanin wannan aiki ne, saboda 
ba, amma na bayyana wasu daga cikinsu a ta}aice, kuma mai littafin ko mai 
wan nan aiki Ya sanya Aljanna ce makomarmu. 
takwas. Saboda haka Hajiya Daula Justice Muhammad Bello ta ]auki nauyin 
Is’ha} Yunus Muhammad Tukur Almashgool Bauchi na fassara daga 
kuskurenmu. Wannan littafi ya yalwata magana akan wasu ~angarori na 
Muhammad Husain Haikal ya wallafa, kuma Sheikh Isma’il Raji A. Al
zuwa harshen Hausa. Kuma shi mai littafin da wanda ya yi wa littafin 
~angarori da suka shafi tarihi. Musamman tarihin da Orientalists 
fassara sun sami kansu wajen bin ra’ayin Orientalists musamman wajen 
tarihi amma bai cika kawo labarin da aka sani cikin }ananun litattafan tarihi 
(SAW) da abubuwa da suka shafi addininMusulunci, Allah Ya kar~a mana 
 Bayan haka ina fatar jama’ar Musulmai za su amfana da wannan littafi mai 
muhimmanci Allah Ya saka mata da alherinSa. Kuma ina mi}a godiya ta ga 
 Wannan tarihi na wani littafi ne, wanda aka yi masa fassara zuwa harshen 
ba, saboda haka mai karatu zai ga wasu ya}e-ya}e da Annabi (SAW) ya 
aiwatar, bai ambace su ba. Haka kuma siffofin Annabi (SAW) bai ambace su 
labari ba. Kuma na kanyi }o}arin kawo abin da ya tabbata gwargwadon iko, 
saboda wannan fassara na yi shi ne cikin kwanaki arba’in daidai. 
Muhammad Bello wadda ta ]auki nauyin fassarar wannan littafi, mai 
Hausa, mai suna kamar haka: ‚The Life of Muhammad (SAW),‛ wanda Dr. 
 Daga }arshe ina mi}a godiya ta musamman ga Hajiya Daula Justice 
muhimmanci, musamman masu magana da harshen Hausa. Saboda haka 
fassara, kamar yadda mai karatu zai fahimci mafarin wannan fassara. Ni 
harshen Turanci zuwa harshen Hausa, ta re da yin wasu gyare-gyare a wasu 
mata ta Malama Suwaiba Sa’id Muhammad Awwal saboda gudummuwar da 


No comments:

Domin samun mustajaba a kwana 9

 Khatimin Allahu Muhammadu  idan ka buga adadin Allahu sau Allahu 66×66=4356 sannan sunan Muhammadu sau  92×92=8464 4356+8468=12820 Ana rubu...