Monday, 7 March 2022

QALUBALE GA DUKKAN BATIJJANE !!!*

*QALUBALE GA DUKKAN BATIJJANE !!!*

*⌛DABARAR YAN SHI'AH NA SHIGOWA CIKIN TIJJANAWA, DA YAUDARARSU DA KARBAR DARIQAR TIJJANIYYA DON SUYI AMFANI DASU WAJEN CUSAWA MASU KARANCIN ILIMINSU AQIDAR SHI'AH BA TARE DA SUN SANI BA⌛*

*KASHI NA FARKO:*

*MAUDHU'I: MENENE YASA YAN SHI'AH SUKA ZABI SHIGA CIKIN TIJJANAWA AKAN SAURAN DARIQU DA AQIDUN DA MUKE DASU A AFRICA ?*


*Muna fara wannan rubutu da sunan mamallakin halitta baki daya. Wanda ya samar da samuwa don a bisa zabinsa, ya kuma saukar da tsarin da yake so halittunsa su kasance akansa. Tsira da amincin allah su kara tabbata ga shugaban samammu, wanda allah ya samar da halitta saboda bayyanar da girmanshi da isarsa a wajenshi, wato annabi muhammadu (s.a.w). Allah kasa da ahalinsa madaukaka, da sahabbansa masu girma, da duk wadanda suka biyo bayansu da kyautata ayyuka cike da tsarkin zuciya har izuwa ranar karshe.*


*GABATARWA:*

*Hakika munyi zurfin tunani, da nazari, hade da duba da bincike akan abinda yake nema ya rikita tsarin tafiyar Yan darikar tijjaniyyah a wannan lokaci da muke ciki, ta yanda muka ga yadda Samarin darikar tijjaniyyah da yawa suna sauka daga tarbiyyar dariqar tijjaniyyah izuwa aqidun shi'ah ba tare da sun sani ba, harma suna daukar hakan a matsayin burgewa da cinyewa a cikin tafiyar darikar tijjaniyyah. Hakan yasa samarin da suke cikin wannan matsala firgicewa da sambatu na maganganun da basu da tushe bare makama a cikin darikar tijjaniyyah.*


*MAUDHU'I: MENENE YASA YAN SHI'AH SUKA ZABI SHIGA CIKIN TIJJANAWA AKAN SAURAN DARIQU DA QUNGOYOYIN ADDININ MUSULUNCI DAKE AFRICA ?*

*Hakika duk wanda ya san qididdiga da kiyasin mutanen africa musulmai dole zai san babu musulman da suka fi yawa kamar yan darikar tijjaniyyah. Sannan babu mutane masu saurin yarda da wankakkiyar zuciya kamar tijjanawa. Duk wanda yace yana son annabi (s.a.w) zasu soshi, kuma zasu iya yi masa komai yake so matukar basu ga sabawa umarnin allah akan hakan ba. Sannan basu da mummunan zato ga duk wanda ya bayyana musu kyakykyawan abu. Abinda ka bayyana musu shi zasu dauka musamman idan abun mai kyau ne, ba zasu biyo bayanka da zargi ko tuhuma akan abinda ka bayyana musu na kyakykyawan furuci ko aiki.*

*Wadannan abubuwa sune suka zamo lagonsu da duk mai son cutar dasu ko yaudararsu yake amfani dasu matukar ya sansu. Sun san da wannan, kuma sun san ana amfani da hakan wajen cutar dasu amma basu canja ba daga wannan kyakykyawar zuciya tasu.*


*MAFARIN ZANCE:*

*Hakika Yan shi'ah mutane ne masu fadada bincike da iya tsari, da kuma yin dogon shiri don cimma muradinsu. Suna iya rikidewa izuwa kowace siffa, sannan suna iya daukar tsawon lokaci suna shirya shirinsu na makirci akan wanda suke so suyi nasara akansa. Sannan suna da kokarin yin karatu don ya zamo musu makami wajen samun nasarar shawo kan mai mai karamin sani dangane da lamuran addini.*

*Hakika sunyi nazari akan tijjanawa sosai. Kuma duk awonsu yayi daidai da bukatarsu.*

*Basu da karfin jama'ah na zahiri da kuma yardar mutanen gari, da zasu iya yin amfani dasu wajen yada da'awarsu ta shi'ah. saboda haka; Suna son su samu karfin jama'ah, sannan kuma su samu wadanda zasu yarda dasu ba zasu koresu daga garesu ba, sannan wadanda zasu amince su mu'amalancesu da zuciya daya ba tare da zargin akwai wata manufa a karkashin zuciyarsu ba da suke son isarwa. saboda haka sai suka duba suka ga wadanne musulmai ne masu yawan da zasu iya rabuwa dasu don su samu karfi daga karfinsu, sannan su shigar da akidunsu cikinsu ba tare da sun sani ba ?*

*Sai suka ga tijjanawa ne suka fi kowa yawa a africa, Hakane yasa suka zabi shigowa cikin dariqar tijjaniyyah don tijjanawa su yarda dasu, su dauka tare suke dasu. Don su saki jiki dasu. Sannan idan wani zai kawo musu hari tijjanawa su zama garkuwarsu. Sannan su samu damar shiga guraren da a baya basu isa su shigesu ba saboda ba'a yarda da akidarsu a wajen ba. Amma ra'buwarsu da darikar tijjaniyyah sai ya zama sun shiga wajen da lasisin darikar tijjaniyyah. Ta hakan sai suyi da'awar tijjaniyyah kunshe da manufar isar da akidojin shi'ah ga mutanen da basu san kansu ba.*

*Wannan shine dalilin da yasa Yan mazhabar shi'ah suka zabi shiga darikar tijjaniyyah akan sauran dariku da qungiyoyin addini da suke africa.*



*ZAMU DORA A RUBUTUNMU KASHI NA BIYU INSHA ALLAH.*

*INDA ZAMU JI MENENE YAN SHI'AH SUKA FARA YI KAFIN SU FARA ISAR DA MANUFARSU A CIKIN TIJJANAWA, DON NEMAN YARDAR TIJJANAWA, BAYAN SUN SHIGO DARIQAR TIJJANIYYAH ?*

*RUBUTUNMU KASHI NA BIYU ZAI ZO ANAN KUSA INSHA ALLAH.*

Sunday, 6 March 2022

Pls read English side only for more understanding Sheikh Ibrahim Disina THE world of a fool!!!

Pls read English side only for more understanding Sheikh Ibrahim Disina
THE world of a fool!!!
ﺃﻭﻝ ﻣﺎ ﻳﺴﻘﻂ ﻣﻨﻚ ﻋﻨﺪ ﻣﻮﺗﻚ ﻫﻮ ﺍﺳﻤﻚ ..
The first thing you will forget after death
...your name
ﻟﺬﻟﻚ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﺗﻤﻮﺕ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻋﻨﻚ ﺃﻳﻦ ﺍﻟﺠﺜﺔ .. ؟
That's the reason why when you die they will say: where's the dead body?
ﻭﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺮﻳﺪﻭﻥ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻋﻠﻴﻚ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﺍﺣﻀﺮﻭﺍ
ﺍﻟﺠﻨﺎﺯﺓ .. ؟
By the time they will pray for you they will say , " bring the corpse "
ﻭﻻ ﻳﻨﺎﺩﻭﻧﻚ ﺑﺈﺳﻤﻚ
They will not call you by your name
ﻭﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺸﺮﻋﻮﻥ ﺑﺪﻓﻨﻚ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻗﺮﺑﻮﺍ ﺍﻟﻤﻴﺖ ﻭﻻ
ﻳﻨﺎﺩﻭﻧﻚ ﺑﺎﺳﻤﻚ !..
When they are about to bury you they will say "bring the dead body". They won't call you by your name
ﻓﻼ ﺗﻐﺮﻙ ﻗﺒﻴﻠﺘﻚ ﻭﻻ ﻳﻐﺮﻙ ﻣﻨﺼﺒﻚ ﻭﻻ ﻧﺴﺒﻚ ..
Do not let your people, or your tribe or your friends, or your position or even your wealth or your origin get you carried away (to forget where u will return to)  ...
ﻓﻤﺎ ﺃﺗﻔﻪ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻭﻣﺎ ﺃﻋﻈﻢ ﻣﺎ ﻧﺤﻦ ﻣﻘﺒﻠﻮﻥ
ﻋﻠﻴﻪ ..
The world is the smallest thing. Where we will return is the biggest.
ﺳﻄﻮﺭ ﻣﻦ ﺫﻫﺐ ..
And there are things made of gold ..
ﺍﻟﺤﺰﻥ ﻋﻠﻴﻚ ﺳﻴﻜﻮﻥ ﺛﻼﺛﺔ ﺃﻧﻮﺍﻉ؟؟
Three types of sadness for you??
1- ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻳﻌﺮﻓﻮﻧﻚ
ﺳﻄﺤﻴﺎً ﺳﻴﻘﻮﻟﻮﻥ
ﻣﺴﻜﻴﻦ
1- The people who do not know u very well will say: poor soul (servant of Allah )
-2 ﺃﺻﺪﻗﺎﺅﻙ ﺳﻴﺤﺰﻧﻮﻥ ﺳﺎﻋﺎﺕ ﺃﻭ ﺃﻳﻭﻥ ﺇﻟﻰ  ﻭﺿﺤﻜﻬﻢ
2- Your friends will be in sadness for hours or days and after that they will go back to their normal life activities.
-3 ﺍﻟﺤﺰﻥ ﺍﻟﻌﻤﻴﻖ ﻓﻲ ﺍﻟﺒﻴﺖ ﺃﻫﻠﻚ ﺃﺳﺒﻮﻉ
ﺃﺳﺒﻮﻋﻴﻦ ﺷﻬﺮ ﺷﻬﺮﻳﻦ ﺃﻭ ﺣﺘﻰ ﺳﻨﺔ ؟؟
-3 There will be an extreme sadness in your house but they will also go back to their normal life after maximum of 1 week or 2 or even up to a year of sadness? 
ﻭﻣﻦ ﺛﻢ ﺳﻴﻀﻌﻮﻧﻚ ﻓﻲ ﺃﺭﺷﻴﻒ ﺍﻟﺬﻛﺮﻳﺎﺕ
From there they will put you inside the corpse 
ﻭﻫﻜﺬﺍﻭﻫﻜﺬﺍ
That's it
ﺍﻧﺘﻬﺖ ﻗﺼﺘﻚ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻨﺎﺱ
Your story among people has ended???.
ﻭﺑﺪﺃﺕ ﻗﺼﺘﻚ ﻣﻊ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﻴﻪ؟؟؟؟؟
Your actual story will begin after death?????
ﻭﻫﻲ ﺍﻵﺧﺮﺓ
That's hereafter 
ﻟﻘﺪ ﺯﺍﻝ ﻋﻨﻚ؟؟؟
Indeed you have lost the..???
-1 ﺍﻟﺠﻤﺎﻝ
-2 ﻭﺍﻟﻤﺎﻝ
-3 ﻭﺍﻟﺼﺤﺔ
-4 ﻭﺍﻟﻮﻟﺪ
-5 ﻟﻘﺪ ﻓﺎﺭﻗﺖ ﺍﻟﺪﻭﺭ ﻭﺍﻟﻘﺼﻮﺭ
-6 ﻭﺍﻟﺰﻭﺟﺔ ؟؟؟
1. Beauty
2.wealth
3. Health
4. Children 
5. Indeed u have built houses and storey buildings
6. And women???
ﻭﺑﺪﺃﺕ ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﻴﺔ
You have started an everlasting life (hell fire or heaven)
ﻭﺍﻟﺴﺆﺍﻝ ﻫﻨﺎ :
ﻭﺍﻟﺴﺆﺍﻝ
The question here is:
ﻣﺎﺫﺍ ﺃﻋﺪﺩﺕ ﻟﻘﺒﺮﻙ ﻭﺁﺧﺮﺗﻚ؟؟؟؟؟؟؟؟؟
What were you doing so good before u died?????????
ﻫﺬﻩ ﺣﻘﻴﻘﺔ ﺗﺤﺘﺎﺝ ﺍﻟﻰ ﺗﺄﻣﻞ ؟؟؟؟؟؟؟؟؟؟
This is a truth that needs a deep thinking????????
ﺍﺣﺮﺹ ﻋﻠﻰ ؟؟
Then be careful with??
-1 ﺍﻟﻔﺮﺍﺋﺾ
-2 ﺍﻟﻨﻮﺍﻓﻞ
-3 ﺻﺪﻗﺔ ﺍﻟﺴﺮ
-4 ﻋﻤﻞ ﺻﺎﻟﺢ
-5 ﺻﻼﺓ ﺍﻟﻠﻴﻞ
ﻟﻌﻠﻚ ﺗﻨﺠﻮ
1. Compulsory worship 
2. Sunnah 
3. Give a hidden charity 
4. Night prayer
You might be saved by these acts of worship
ﻟﻮ ﺳﺎﻋﺪﺕ ﻋﻠﻰ ﺗﺬﻛﻴﺮ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﻬﺬﻩ ﺍﻟﻤﻘﺎﻟﺔ ﺇﻥ
ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ
If you could also help other people by spreading this message by the will of Allah:
ﺳﺘﺠﺪ ﺃﺛﺮ ﺗﺬﻛﻴﺮﻙ ﻓﻲ ﻣﻴﺰﺍﻧﻚ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ
Insha Allah you will get an immense reward from Allah added to your other good deeds on the day of judgement.
‏( ﻭﺫﻛّﺮ ﻓﺈﻥ ﺍﻟﺬﻛﺮﻯ ﺗﻨﻔﻊُ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ )
(Remind people, indeed if you remind good thing then know that a good reminder helps good people.)
ﻟﻤﺎﺫﺍ ﻳﺨﺘﺎﺭ ﺍﻟﻤﻴﺖ
Why does a dead person choose...
“ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ ”
ﻟﻮ ﺭﺟﻊ ﻟﻠﺪﻧﻴﺎ
Charity
If asked to be brought back to life?.
ﻛﻤﺎ ﻗﺎﻝ ﺗﻌﺎﻟﻰ
Just like what Allah says:
ﺭﺏ ﻟﻮﻻ ﺃﺧﺮﺗﻨﻲ ﺇﻟﻰ ﺃﺟﻞ ﻗﺮﻳﺐ
ﻓﺄﺻﺪﻕ
Oh Lord, please let me live for some time so that i could give charity.
ﻭﻟﻢ ﻳﻘﻞ :
He did not say give me more time to do:
Umrah or hajj 
Or Sallah
Or even fasting .
ﻻﻋﺘﻤﺮ
ﺍﻭ ﻷﺻﻠﻲ
ﺃﻭ ﻷﺻﻮﻡ
ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻌﻠﻤﺎﺀ :
ﻣﺎ ﺫﻛﺮ ﺍﻟﻤﻴﺖ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ ﺇﻻ ﻟﻌﻈﻴﻢ ﻣﺎ ﺭﺃﻯ ﻣﻦ ﺍﺛﺮﻫﺎ
ﺑﻌﺪ ﻣﻮﺕ
Scholars say the dead person did  ask for charity only because of its immense reward after dead.
ﻓﺄﻛﺜﺮﻭﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ
Give a lot more charity
ﻓﺈﻥ ﺍﻟﻤﺆﻣﻦ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ ﻓﻲ ﻇﻞ ﺻﺪﻗﺘﻪ
Indeed good muslim will be under the shadow of charity on the day of judgement.
ﻭﺃﻓﻀﻞ ﺻﺪﻗﺔ ﺗﻔﻌﻠﻬﺎ ﺍﻵﻥ ﻫﻲ :

The best charity that you will give from ur heart is
:
ﻧﺸﺮ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﺑﻨﻴﺔ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ
Spread this message with the intention of charity
ﻷﻥ ﻛﻞ ﻣﻦ ﺳﻴﻄﺒﻖ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﻭﻳﻌﻠﻤﻪ ﻟﻸﺟﻴﺎﻝ
ﺍﻟﻘﺎﺩﻣﺔ ﻓﺄﺟﺮﻩ

Because whoever forwards this Message Reminded the ummah 🌹

ISLAMIYA* *DADI* ☪️❤️ ..

*ISLAMIYA* *DADI* ☪️❤️
..
▪️Koka san wanda ya fara harba kibiya a tafarkin Allah shine *Sa'ad* *bin* *abi* *Waqqas* 🏹

▪️Amintaccen Al'ummar Annabi (SAW) shine *Abu* *Ubaidatu* *bn* *Jarrah* 🤝🏼

 ▪️Annabi (SAW) yace wanda yake so yaga dan aljannah yana yawo a bayan kasa ya kalli *Dalha* *bn* *Ubaidullah* ❤️❤️

▪️Wanda yafi kowa tausayi a alummar Annabi (SAW) shine *Sayyadina* *Abubakar* 
😭😭

▪️Wanda yafi kowa tsananin kishin addinin musulinci shine *Sayyadina* *Umar* 
😳😳

▪️Wanda yafi kowa tsananin kunya a alummar Annabi (SAW) shine *Sayyadina* *Usman* 
🤦🏻‍♂️🤦🏻‍♂️

▪️Wanda yafi kowa sanin hukunci a alummar Annabi (SAW) shine *Sayyadina* *Aliyu* 
🙇🏻‍♂️🙇🏻‍♂️

▪️Wanda yafi kowa sanin halal da haram shine *Mu'azu* *bn* *Jabal* 
🙇🏻‍♂️🙇🏻‍♂️

▪️Wanda yafi kowa iya karatun Qur'ani shine *Ubayyu* bn *Ka'ab* 
👨🏼‍🎓👨🏼‍🎓

▪️Wanda yafi kowa sanin ilimin rabon gado shine *Zaidu* *bn* *Thabit* 
👨🏻‍💻👨🏻‍💻

  ▪️wanda yafi kowa sanin ma'anar ALQUR'ANI shine: *ABDULLAHI BN ABBAS* 
📖📖
 In kaji dadi tura wa wasu suma suji dadi sukuma qaru 

Ya Allah Kayi tsira da rahama ga Annabinmu Muhammad, da iyalansa, da sahabansa, da duk wanda yayi aiki da saqonsa har ya zuwa ranar tashin qiyama AMEEN

 *JAN HANKALI GAME DA SALLAH ASUBAH*
Sallar🧎 Asubah🌙 itace mafi Alheri Fiye da Bacci 😴, mu rage Barci Don mu ribanta da Goben mu, 
✍️ Barci Amsawar Zuciya 💖 ne Ita Kuwa Sallah Amsawar kiran🎤 Ubangiji ne 
✍️ shi Barci 😴 mutuwa ne Ita Kuwa Sallah 🧎 Rayuwa ce 
✍️ shi Barci 😴 Hutu ne na gangar Jiki Sallah Kuwa hutu ne na Ruhi 
✍️ shi Barci 😴 da Mumini da kafiri Duk Suna Yinsa Ita Kuwa Sallah 🧎 Mumini ne Kadai Yake yinta
Masu tashi lokacin⌚ Hudowar Alfijir 🌙 sun Rabauta , Fuskarsu🧑‍🦰👩‍🦰 kuma ta Haskaka Goshinsu kuma Yayi Haske da Kyalli , Lokacin su ⌚ kuma yayi Albarka, idan Kana cikinsu toh Ka godewa ALLAH Daya Fifita ka, Idan Kuwa baka cikinsu toh Ka Roki ALLAH Ya Saka ka Cikin su, 

*Amma menene yafi Alfijir🌙 kyau??*
✍️ Farillarsa {Sallar Asuba} zata Saka ka Acikin Kulawar Ubangiji 
✍️ Sunnarsa (Rak'ataanil fajr) tafi Duniya 🌍 da Abinda Ke Cikinta {Hadeeth} 
✍️ ita Sallah Asubah da Mala'iku masu dutyn Dare da Mala'iku masu dutyn safe Duka suna Halartar ta, 
Ya kai Dan'uwa, Yake Yar'uwa kisani fah kaima kasani Duk Wanda Ya rayu Akan wani toh akansa zai Mutu, Wanda Ya Mutu kan wani Aiki kuma Akansa za'a tashe shi, 
Idan ka Karanta wannan sako kuma kayi aiki Dashi toh ka samu Ladan Aikin ka, idan kuwa katura ma wasu suma sukayi Aiki Dashi toh Ladanka zai nunku A Wurin ALLAH inshaa
receive

Kada ka 6oye ilimi, ka Bayyana shi, Zaka Samu Kyakkawan Sakamako, 
Kuyi murna😊 yaku Masu Sallar Asubahi,

KOWA YA SAURARA WANNAN SIRRIN ZAI AMFANE KA CUTAR JIKINKA ZAI WARKE

BABBAN SIRRIN A WAJEN ALMAJIRI DOLE A YABI ALMAJIRI BARAN MALAM

Wednesday, 2 March 2022

SIRRIN SAMUN MANYAN KUDADE

SIRRIN SAMUN MANYAN KUDADE



WUDANDA ZAKAYI AURE, KOKUMA SAYEN FILI KO GIDA KO MOTA 

Wannan Sirrine Mai Rai Wanda Wallahi Har yanzu Mutun daya kawai na taba ba wannan Sirrin Sai kuma yanzu dazan Sakammaku Shi,, 

Mutane da yawa Suna bina a Inbox Suna cemin dan Allah Intaimakamasu da Sirrin Samun Dukiyar da Mutum Zaiyi Aure, kokuma Wata Bukata da tata so ta Manyan kudade Wudanda Mutum baida Hanyarsu, 

To Inkayi Wannan Sirrin Insha Allahu Sai Allah yabaka Kudaden da Zakayi Bukatar da kasa Agabanka,  kamar Aure ko Sayen Gida ko FILI ko Mashin dadai Sauransu, 

To Ga yadda Ake Aikin, Sannan kuma Bashida Wata Wahala, Sai dai Kasala ko Shedan Yahanaka Aikatawa, 
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
Zaka Samu Lokaci Mai kyau Kullum Sai karika karanta Wannan Ayar 👉 QUL INNA RABBI YABSUDURRIZQA LIMAN YASHA'U WAYAKDIRU LAHU, WALA KINNA AKSARAN NASU LA YA'ALAMUN 👈 kafa Dubu daya da dari daya da Sha daya (1111) kullum Kayi haka har tsawon Kwana Bakwai, To Wallahi bama Za'akai kwanan bakwai ba zakaga Canji Acikin Rayuwarka, Insha Allahu, (Wannan Ayar tananan Acikin Suratus saba'i Ayata 36)
👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆
Wannan Sirrin Mujarrabine, badon Matsalar da Muke Ciki ba Wallahi da banyi Niyar fitowa dashi ayanzu ba,. Amma gashinan na baku Alfarmar Annabi SAW
👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆
Nayi Izina ga Wanda yayi Share Zuwa group 5 Kacal domin yan Uwa Musulmi Su Amfana 

Allah yataimakemu Ameen Summa Ameen🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

Monday, 28 February 2022

SIRRUKA GUDA HUDU MASU MUHIMMANCI KADA AYI WASA DASU

 ASSALAMUALAIKUM YAN UWA ALMAJIRAI MASOYA ANNABI S A W MUNA ZIYARA CIKIN LADABI 

KAR KUYI WASA DA WAYANNAN SIRRUKAN DOMIN MUJARRABAI NE SAHIHAI 

SIRRIN YASIN 1

SIRRIN IZAWAQ 2

SIRRIN JALJALUTI MAI SUNAYEN ALLAH 99 1

SIRRIN JALJALUTI NA SAYYADI ALIYU R,T,A 4 

DAGA NAKU MAI TASKAR ASIRAI MALAM BASIRU


AMFANIN GANYEN GWANDA

*CUTUKAN DA GANYEN GWANDA KE MAGANI AJIKIN DAN'ADAM*

✍️✍️Anas isah Ismail

Shidai lamari na Ganyen gwanda, yana kashe cututtukan fata (kaikayi, fari, kuraje, saba) Ganyen gwanda na maganin gyambon ciki (ulcers) sai a nemo ganyen gwanda a wanke a shanya idan ya sha iska sai a daka a sanya ruwan zafi mai kyau misalin rabin cup madaidaici sai a zuba kadan a sha da safe kullum bayan an karya.

Ganyen gwanda na kashe tsutsotsin ciki (intestinal worms)

Ganyen gwanda na maganin ciwon gabobin jiki da jiyojin jikin dan adam saboda da samuwar sinadirin chymopapain.

Ganyen gwanda na warkarda cutukan ciki da kumburin ciki da matsalolin da suka shafi na hanjin ciki.

Ganyen gwanda na wanke kazamta da wani abu mai cutarwa da yaiyi laulayi a kan babbar hanzanya.(cleanse colon from toxins)

Ganyen gwanda na kawar da kwayar cutar ciwon daji(cancer cells).

Yayan gwanda (seeds)  suna kara lafiyar zuciya dan samuwar vitamin A,C da E a cikinsa masu taimakon kare afkuwar matsaloli kamar su ciwon suga dana hanyoyin jini har zuwa ga zuciya.

Ganyen gwanda nada sinadiran papain da chymopapian masu rage kumburi a sassa da dama na jikin dan adam.

Ganyen gwanda na sanya laushin bayan gari idan ya yi tauri da yawa kamar na dabbobi(constipation).

Ganyen gwanda na narkarda sinadiran cholesterol da yawansu a jiki illa ne matuka musamman ga zuciya, vitamin E da C dake a ciki suna taimakawa dan hana kitsen daskarewa akan hanyoyin jini.

Ganyen gwanda na maganin basir mai tsiro da gudawa.

Ganyen gwanda na maganin kwarnafi.

Ganyen gwanda na maganin malaria a sanadin sinadirin Acetogenin dake a cikinsa.

Ganyen gwanda na maganin ciwon hanta.

TUNATARWA
kada mai juna biyu tayi amfani da ganyen gwanda domin yana motsa mahaifa.

Yawan shan ruwan ganyen gwaiba na haifarda ko dai ganin juyuwa ko zafin ciki da makamantansu a dan haka sai a san yanda za a sha.

Ka zama likitan kanka. Ilmin da ba naka ba sai kayi kokari ka neme shi ga wadanda suke da shi dan ita lafiya kiwonta ake yi

BABBAN SIRRIN SAMUN KUDI

787

Assalamu Alaikum Al'ummar gidan nan mai albarka yau na zo maku da wani sirri na jalabi da dafa'i akan kowace bukata da ke naima a wurin Allah subahanahu. 

Ni duk taimakon da zan bada ban rantsuwa amma yau zan maku rantsuwa dalilin rantsuwar a gaskiya ina da yakini akan wannan sirri na AYATUL KURSIYU to jama'a masoya Annabi Muhammadu (s a w)  Bi'izinillahi ta'alah wallahi summa tallahi duk wanda yai wannan sirrin da nufin wata bukata a gurin Allah wallahi sai ya cima gurinsa ma'ana in sha Allahu alfarmar Annabi Muhammadu s a w sai Allah ya biya masa bukatarsa amma sai an daure sosai masoya Annabi Muhammad s a w

       TO GA YADDA AKEYINSA

↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘

        LOKACIN YIN AIKIN

↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘

   BAYAN SALLAR ASUBAHI NE

Ma'ana kana gama sallar Asubah sai kuma ka kalli gabas sai ka d'aga hannunka mai albarka a sama sai kai wurindin wannan aya kamar haka......................... 

↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘

 الله لا اله الا هو الحى القيوم............ har zuwa karshenta sau (24)

Sai kuma ka kalli yamma nan ma ka karantata sau (24) sai kuma ka kalli Kudu nan ma ka karantata sau (24) sai kuma ka kalli Arewa a nan ma ka karantata sau (24) duk kuma in da ka kalla ka yi sai ka roki Allah bukatarka ma'ana Gabas, Yamma, Kudu,  Arewa haka za kai bayan ka kammala duka wurindin sai ka koma kai sujjada sai kuma ka karanta wannan aya a cikin sujjadar ga ayar kamar haka.. 

↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘

الله لطيف بعباده يرزق من يشاء بغير حساب sau (24) 

GA FASSARA AYAR DA HAUSA

↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘

 Allahu lad'ifu bi'ibadihi yarzuqu man yasha'u bigairi hisabi sau (24)......... 

↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘

Haka za kai har kwana (3) amma da safe idan rana tafito sai kai sarakar halawa,  ko kosai, ko kuma waina guda (24) to bi'izinillahi ta'alah wallahi summa tallahi dul wanda yai imani da Allah Annabi Muhammadu s a w hakikanin imani sai ya samu biyan bukata amma ba aima Allah dole Allah yasa mudace Amin summa Amin. 

↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
 
IZZININ WANNAN SIRRIN

↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘

KAIMA ANNABI SALATI DA KUMA SHARE NA GODE SOSAI



Domin samun mustajaba a kwana 9

 Khatimin Allahu Muhammadu  idan ka buga adadin Allahu sau Allahu 66×66=4356 sannan sunan Muhammadu sau  92×92=8464 4356+8468=12820 Ana rubu...