Assalamu Alaikum Al'ummar gidan nan mai albarka yau na zo maku da wani sirri na jalabi da dafa'i akan kowace bukata da ke naima a wurin Allah subahanahu.
Ni duk taimakon da zan bada ban rantsuwa amma yau zan maku rantsuwa dalilin rantsuwar a gaskiya ina da yakini akan wannan sirri na AYATUL KURSIYU to jama'a masoya Annabi Muhammadu (s a w) Bi'izinillahi ta'alah wallahi summa tallahi duk wanda yai wannan sirrin da nufin wata bukata a gurin Allah wallahi sai ya cima gurinsa ma'ana in sha Allahu alfarmar Annabi Muhammadu s a w sai Allah ya biya masa bukatarsa amma sai an daure sosai masoya Annabi Muhammad s a w
TO GA YADDA AKEYINSA
↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
LOKACIN YIN AIKIN
↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
BAYAN SALLAR ASUBAHI NE
Ma'ana kana gama sallar Asubah sai kuma ka kalli gabas sai ka d'aga hannunka mai albarka a sama sai kai wurindin wannan aya kamar haka.........................
↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
الله لا اله الا هو الحى القيوم............ har zuwa karshenta sau (24)
Sai kuma ka kalli yamma nan ma ka karantata sau (24) sai kuma ka kalli Kudu nan ma ka karantata sau (24) sai kuma ka kalli Arewa a nan ma ka karantata sau (24) duk kuma in da ka kalla ka yi sai ka roki Allah bukatarka ma'ana Gabas, Yamma, Kudu, Arewa haka za kai bayan ka kammala duka wurindin sai ka koma kai sujjada sai kuma ka karanta wannan aya a cikin sujjadar ga ayar kamar haka..
↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
الله لطيف بعباده يرزق من يشاء بغير حساب sau (24)
GA FASSARA AYAR DA HAUSA
↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
Allahu lad'ifu bi'ibadihi yarzuqu man yasha'u bigairi hisabi sau (24).........
↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
Haka za kai har kwana (3) amma da safe idan rana tafito sai kai sarakar halawa, ko kosai, ko kuma waina guda (24) to bi'izinillahi ta'alah wallahi summa tallahi dul wanda yai imani da Allah Annabi Muhammadu s a w hakikanin imani sai ya samu biyan bukata amma ba aima Allah dole Allah yasa mudace Amin summa Amin.
↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
IZZININ WANNAN SIRRIN
↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘↘
KAIMA ANNABI SALATI DA KUMA SHARE NA GODE SOSAI
No comments:
Post a Comment