Friday, 15 April 2022

ALƘUR'ÃNI DA AZUMI SUNA YIN CETO

ALƘUR'ÃNI DA AZUMI SUNA YIN CETO.
-
"A ranar ƙiyamah alƙur'ani da azumi za suyi ceto ga bayi waɗanda suka kasance ma'abotansu ne a wannan duniyar, waɗanda suka ƙarar da rayuwarsu wajen yin ta'ammuli dasu a duniya" 
-
"Kowane daga cikinsu zai nemi Allah ta'ala ya bashi ceton dukkanin bawan da ya kasance yana neman kusanci da Allah dominsu, sai Allah buwayi ya basu ceton waɗannan bayin nan-take" 
-
"Ruwaya daga Abdullahi ɗan Amru, lallai Manzon Allah ﷺ, yace: azumi da alƙur'ani suna yin ceto ga bawa a ranar ƙiyamah, azumi zai ce: haƙiƙa ya ubangiji, ni na hanashi abinci, da sha'awa da rana, to ka bani ceton sa. alƙur'ani kuma sai yace: haƙiƙa na hanashi yin bacci da daddare, to ka bani ceton sa, sai yace: sai suyi ceton"
Ahmad ne ya ruwaito













Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

Thursday, 14 April 2022

{{NASIHAR RANAR JUMMA'A}} (Hijirah 08-08- 1443)


Yau zamuja hankulan yan uwana musulmi kan lura da ayoyin Allah subahanahu wata'ala,,.  Dan uwa kasani cewa baka zama cikin mummunai inbaka tunani da lura kan ayoyin Allah,  yar uwa kisan dahaka,,

Meye anfanin zuciyar ka dan uwana da baka tuna Allah da ita, ta lura da ayoyin shi abankasa?  Meye anfanin zuciyar ki yar uwa dabakya tuna Allah da ita?   Meyesa bazakyi tunani ba,  

Kazauna kayi tunani dan uwana kaduba saman nan ya'akayi akaginata, kaduba kasan nan ya'akayi aka shimfidata, ka duba duwatsu da tekunan kaduba canjin dare da rana, kullun sai anyi dare kullun sai anyi rana toh dare da ranan nan suna zuwa kafin kai kuma zaka bar su, lalle yakamata kasan Allah inde kanada hankali, inde kina da lafiyayyen tunani yar uwata,,

Lura da dare da rana da jujjuya al'amura Allah yace ayace ga masu hankali, kai baka cikin masu hankalin ne,? Ke bakya ciki ne yar uwa?  Toh meye yasa bakwa tunawa,,. ?  Toh siffar bayin Allah mummunai suna lura da tunani akan ayoyin Allah,    sbd Allah bai haliice su don ayi wasa ba,,.   Bai halicce su ba don kawai ashentake amore,  a a ya halicce sune don suzame mana aya mubauta mishi shi kadai,, 
Allah yace>>

{{إِنَّ فِي خَلْقِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ وَاخْتِلَافِ اللَّيْلِ وَالنَّهَارِ لَآيَاتٍ لِّأُولِي الْأَلْبَابِ

Lalle ne, a cikin halittar sammai da ƙasa da sãɓãwar dare da yini akwai ãyõyi ga ma'abũta hankali.

191
الَّذِينَ يَذْكُرُونَ اللَّهَ قِيَامًا وَقُعُودًا وَعَلَىٰ جُنُوبِهِمْ وَيَتَفَكَّرُونَ فِي خَلْقِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ رَبَّنَا مَا خَلَقْتَ هَٰذَا بَاطِلًا سُبْحَانَكَ فَقِنَا عَذَابَ النَّار

Waɗanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da a kan sãsanninsu, kuma suna tunãni a kan halittar sammai da ƙasa: (suna cewa "Yã Ubangijinmu! Ba Ka halitta wannan a kan banza ba. Tsarki ya tabbata gare ka Sabõda haka Ka tsare mu daga azãbar wuta.}}

Toh yan uwa muke tunawa da lura da ayoyin Allah abankasa, domin samun tabbatuwar imani azukatan mu,,,  kar mudauki tunin turawa na  kawai Allah yakawomu duniyar nan don mushentake، muyi abunda mukaga dama,  duk ko wanda yabiyewa tunanin su, toh baizaiyi kishin Allah ba  , bazaiyi kishin Annabi s.a.w ba bazaiyi kishin Addinin musulunci da musulmai ba,,  saboda sun lalata mishi tunanin shi,,. Allah yarufamana asiri,,

Yaa Allah kasamu cikin bayinka masu tunawa da lura da Ayoyin ka, yaa ka gafarta mana mu da iyayenmu Baki daya,,yaa Allah ka albarka ci rayuwar mu, yaa Allah ka dauramu kan hanya madedeciya, ameen,




Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

Monday, 11 April 2022

Abubuwa biyu basu da riba.

Abubuwa biyu basu da riba.
1 Soyayya ba Aure
2 Aure ba soyayya
.............................
Abubuwa biyu sukan dasa kauna.
1 Kyawawan dabi'u
2 Gaskiya
.............................
Abubuwa biyu kan rusa Abota.
1 Karya
2 Gulma ko rashin yadda
..............................
Abubuwa biyu kan kara kwarjini.
1 Rukon amana
2 Ibada
..............................
Abubuwa biyu nasa kunci.
1 Cin mutuncin manya
2 Kazafi
..............................
Abubuwa biyu nasa farin ciki.
1 Kyautatawa
2 hakuree
.............................
Abubuwa biyu nasa kusanci ga Allah.
1 karatun Qur'ani 
2 bin dokokinsa
.................,.............
Abubuwa biyu nasa shedan ya gujeka
1 Ambaton Allah
2 bujirewa son xuciya
..............................
Abubuwa biyu nasa ibada ta karbu
1 tauheedi
2 ikhlassi
..............................
Abubuwa biyu da Allah Yakeso
1 Kyautatawa
2 kyakkyawan hali
......,.......................
Abu biyune yasa na turo sakonnan
1 kasancewa musulmi
2 son da nakewa
musulunci
...........................
Abu biyu nakeso kayi in ka karanta
1 kayi aiki da shi
2 kayi sharing ma abokanka
musulmi zuwa wani group don mu amfana baki daya



 Matakai 5 da zaka Sauke Alqur'ani cikin watan Ramadan ⤵️


1= Yadda zaka sauke Alqur'ani a watan Ramadan { Cikin kwanaki 30} Ko wace rana Juz'i Daya:

* Asuba: Shafi 4
* Azahar: Shafi 4
* La'asar: Shafi 4
* Magriba: Shafi 4
* Isha'i: Shafi 4

2= Yadda zaka sauke Alqur'ani a watan Ramadan { Cikin kwanaki 15} Kawace Rana Juz'i 2:

* Asuba: Shafi 8
* Azahar: Shafi 8
* La'asar: Shafi 8
* Magriba: Shafi 8
* Isha'i: Shafi 8

3= Yadda zaka sauke Alqur'ani a watan Ramadan { Cikin kwanaki 12} Kawace Rana Juz'i Biyu da Rabi:

* Asuba: Shafi 10
* Azahar: Shafi 10
* La'asar: Shafi 10
* Magriba: Shafi 10
* Isha'i: Shafi 10

4= Yadda zaka sauke Alqur'ani a watan Ramadan { Cikin kwanaki 10} Kawace Rana Juz'i 3:

* Asuba: Shafi 12
* Azahar: Shafi 12
* La'asar: Shafi 12
* Magriba: Shafi 12
* Isha'i: Shafi 12

Wannan kuma Bangare ne na masu Himma ta gaske.

5= Yadda zaka sauke Alqur'ani a watan Ramadan { Cikin kwanaki 6} Kawace Rana Juz'i 5:

* Asuba: Shafi 20
* Azahar: Shafi 20
* La'asar: Shafi 20
* Magriba: Shafi 20
* Isha'i: Shafi 20

 Ku tayani Yada wannan Alkhairi domin bamu san adadin Ladan da Ni da Ku zamu samu ba yayinda wani ya sauke Alqur'ni ta dalilin karanta wannan Jawabi ba.

📝Rubutawa: Dan Uwanku a Musulunci: Muhammad Lawan Bin Musa { Abu- Ja'afar }.





Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

DailyAdhkar


#DailyAdhkar

• Laa 'ilaaha 'illallaahu wahdahu laa shareeka lahu, lahul-mulku wa lahul-hamdu, wa Huwa 'alaa kulli shay'in qadeer — either 100 times or 10 times or 1 time

The Prophet Muhammad (ﷺ) said: "Whoever says:

« لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهْوَ عَلَى كُلِّ شَىْءٍ قَدِيرٌ‏ »

(None has the right to be worshipped except Allah, alone, without any partner, to Him belong all sovereignty and praise, and He is over all things omnipotent)

one hundred times will get the same reward as given for freeing ten slaves; and one hundred good deeds will be written in his accounts, and one hundred sins will be deducted from his accounts, and it (his saying) will be a shield for him from Satan on that day till night, and nobody will be able to do a better deed except the one who does more than he."

📚: Sahih Bukhari 6403

The Prophet Muhammad (ﷺ) said: "He who uttered:

« لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهْوَ عَلَى كُلِّ شَىْءٍ قَدِيرٌ‏ »

ten times, he is like one who freed four slaves from the progeny of Ismail."

📚: Sahih Muslim 2693 (6844)

The Prophet Muhammad (ﷺ) said: "Whoever says:

« لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهْوَ عَلَى كُلِّ شَىْءٍ قَدِيرٌ‏ »

in the morning will have a reward equivalent to that for setting free a slave from among the descendants of Isma'il. He will have ten good deeds recorded for him, ten evil deeds deducted from him, he will be advanced ten degrees, and will be guarded from the satan till the evening. If he says them in the evening, he will have a similar recompense till the morning."

📚: Sunan Abi Dawud 5077 | Sahih






Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

Actions that do not invalidate the Fast During Ramadan*

*Actions that do not invalidate the Fast During Ramadan*

*1) 🔶Eating & Drinking Forgetfully*

Narrated Abu Huraira:
The Prophet (ﷺ) said, *_“If somebody eats or drinks forgetfully then he should complete his fast, for what he has eaten or drunk, has been given to him by Allah.”_* 

● [Sahih al-Bukhari 1933]

*2) 🔶Vomiting involuntarily*

📜Narrated Abu Hurairah:
The Prophet (ﷺ) said: *_"if one has a sudden attack of vomiting while one is fasting, no expiation is required of him, but if he vomits intentionally he must make expiation"_* 

● [Sunan Abu Dawud 2380]

*3) 🔶Wet Dream*

*_“If a man experiences a wet dream this does not invalidate his fast, because it was involuntary on his part; it is similar to the case when something enters his throat whilst he is sleeping.”_* 

 ● [Al-Mughni by Ibn Qudaamah, vol. 3, p. 22]

*4) 🔶Tasting food (without swallowing it)*

Ibn ‘Abbaas said: *_There is nothing wrong with tasting what is being cooked or whatever._* 

● [Narrated by al-Bukhaari in a mu’allaq report]

*5) Medical Purposes under certain conditions*
Enemas, eyedrops, eardrops, tooth extraction and treatment of injuries do not invalidate the fast.

*Medical tablets that are placed under the tongue to treat asthma attacks etc, so long as you avoid swallowing any residue.*
Insertion of anything into the vagina such as pessaries, or a speculum, or the doctor’s fingers for the purpose of medical examination.
Insertion of medical instruments or IUD into the womb.
*Anything that enters the urinary tract of a male or female, such as a catheter tube, or medical scopes, or opaque dyes inserted for the purpose of x-rays, or medicine, or a solution to wash the bladder.*
Fillings, extractions or *cleaning of the teeth, whether with a siwaak or toothbrush, so long as you avoid swallowing anything that reaches the throat.*
Rinsing the mouth, gargling, sprays etc. so long as you avoid swallowing anything that reaches the throat.
*Oxygen or anaesthetic gases, so long as that does not give the patient any kind of nourishment.*
Anything that may enter the body via absorption through the skin, such as creams, poultices, etc.
Insertion of a fine tube via the veins for diagnostic imaging or treatment of the veins of the heart or any part of the body.
*Insertion of a scope through the stomach wall to examine the intestines by means of a surgical operation (laparoscopy).*
Taking samples from the liver or any other part of the body, so long as that is not accompanied by administration of solutions.
*Endoscopy, so long as that is not accompanied by administration of solutions or other substances.*
*Introduction of any medical instruments or materials to the brain or spinal column







Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

SIRRIN BIYAN BUQATA TAKE A WATAN RAMADAN

ZUWA GA YAR UWA MAI ALBARKA

ZUWA GA YAR UWA MAI ALBARKA

A yayin da kike girki ko aikace aikacenki na gida/kitchen to ki yawaita ambaton Allah Zikiri, Istigfari, Salatin Annabi ko tilawar Alkur'ani, wannan zai taimaka miki aikin yayi sauri ga kuma lada kuma kin ribaci lokacinki, ko sauraron wa'azuka da tafsirin Alkur'ani mai girma.

Sannan ki sani hatta girki idan za kiyi ki tsarkake niyya kiyi domin samun lada, an tambayi Shaykh Saleh Alfauzan a kan: Shin mace tana samun ladan girka abincin bude baki a Ramadhan?

Ya ce: Eh za ta samu lada a kan hakan, domin tana shirya abinci ne ga masu azumi, wannan kuma yana cikin taimakon juna a kan aikin kwarai da taqawa, saboda haka tana samun lada.

Sai dai kuma yar uwa mai albarka a kula kar a shagaltu da girke girke a manta da ibada, ki zama mai tsara lokutanki da ayyukanki farawa daga ayyuka mafiya mahimmanci zuwa ga masu mahimmanci, abubuwan da ba su zama dole ba da masu karancin fa'ida a hakura dasu domin a samu wadataccen lokacin yin ibada.
sannan a kiyaye kar da a yi almubazzaranci.

Jinjina gareku matan kwarai matan kirki, Allah ya saka muku da alkhairi da wadannan dawainiya in sha Allahu Aljannah ita ce makomarku🌷

SUBSCRIBE TELEGRAM CHANNEL:👇
https://t.me/DailyHadithss
[04-11 8:19 AM] +234 805 483 6621: KU KIYAYE AZUMINKU

An ruwaito daga Abu Hurairaih ya ce: Manzon Allah(ﷺ) ya ce: "Wanda bai bar zancen zur ba da aiki dashi, to Allah ba ya bukatar ya bar abincinsa da abin shan sa". Al-Bukhary 1804

Zancen zur shine: Karya da karkata ga barin gaskiya, da aiki da karya, bata da tuhuma.

Cewa Allah ba ya bukatar ya bar abincinsa da abin shan sa: Ma'ana Allah Madaukaki ba ya waiwayan azuminsa kuma ba zai karba daga gareshi ba.


*Ramadan Reminder* You as a man can help them try to help them in cleaning the kitchen or house, fill the bottles in fridge, clean the table, set the table of iftar or Dinner, make juice of iftar, wash the dishes, clean the kitchen etc etc.
Yes man! This is sunnah of our beloved Muhamamd ﷺ to help women in house chores and appreciate their all the efforts and do extra care in Ramadan and free them to do extra ibadaat in Ramadan. 

In the month of seeking mercy and forgiveness, providing iftar for someone else is one ideal way to maximise your efforts, and that includes your family! This Ramadan, make it a habit to lighten your mother/wife/sisters role by helping to buy or cook dishes for iftar / Suhoor/ dinner. More often than not, our women are the one cooking daily for the family. In one way or another, if you prepare Iftar or help out with the cooking you can help leave more time for ibadah, rather than spending time cleaning and washing the dishes. Step it up and make it a challenge by cooking a healthy menu for the whole family! 

Helping your wife/Mother with household chores is a neglected sunnah. Any man that sees it beneath him or is too arrogant to help his wife/mother around the house is acting against the sunnah and is guilty of chauvinistic behavior.

Aisha, the wife of the Prophet Muhammad (pbuh), was asked, “What did the Prophet (ﷺ) use to do in his house?” She replied, “He used to keep himself busy serving his family (كَانَ يَكُونُ فِي مِهْنَةِ أَهْلِهِ) and when it was the time for prayer he would go for it.” (Bukhari)






Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

HARYANZU BAMU MAKARA BA WAJEN SAMUN FALALA TA ALLAH

Sunday, 10 April 2022

SALLAR DARE (QIYAMULLAILI)!!!

NIGHT PRAYER (QIYAMULLAILI) !!!
.
The Messenger of GOD (ﷺ) said: "Our Lord (ﷻ) sends down every night to the top of the earth, when the last third of the night remains, saying: Who will ask me for an answer, Who will ask me for a loan, Who will Ask forgiveness of my sins and forgive him. ” [Reported by Bukhari and Muslim]
.
At the same time during the holy month of Ramadan there is a lot of enthusiasm and encouragement for good deeds and seeking reward and among them are the Asham prayer and the TAHAJJUD PRAYER.
.
Note that all these prayers are one thing, QIYAMULLAILI, they are all night prayers, the only difference is that Tarawih prayers are performed at the beginning of the night, and Tahajjud is performed at night, but they are all night prayers.
.
And indeed, the night prayer is one of the things that causes a servant to fulfill his desires in this world and the next.
.
Imam Ibn al-Qayyim (may Allah have mercy on him) said: Qiyamullail (night prayer) is one of the most important causes of health, it is one of the things that protects a person from long-term diseases, and it is also one of the things that bring pleasure to the body. soul and mind. ” [Zaadul Ma'ad: 4/227]
.
Whoever performs the night prayer, GOD ()) (SWT) will protect him from the evils of modernity, and it will increase one's self-esteem and glorify this world and the hereafter.


صلاة الليل !!!
.
قال رسول الله صلى الله عليه وسلم: "إن ربنا (ﷻ) ينزل كل ليلة إلى رأس الأرض ، إذا بقي ثلث الليل الأخير فيقول: من يسألني إجابة ، من يسألني. قرض من سيغفر لي ذنوبي ويغفر له. [رواه البخاري ومسلم].
.
في نفس الوقت خلال شهر رمضان المبارك هناك الكثير من الحماس والتشجيع للأعمال الصالحة والسعي للثواب ومن بينها صلاة عشم وصلاة التهجد.
.
علما أن كل هذه الصلوات هي شيء واحد ، القياميلي ، كلها صلاة الليل ، والفرق الوحيد هو أن صلاة التراويح تؤدى في بداية الليل ، والتهجد تؤدى في الليل ، لكنها كلها صلاة الليل.
.
وبالفعل ، فإن صلاة الليل من الأمور التي تجعل العبد يشبع رغباته في الدنيا والآخرة.
.
قال الإمام ابن القيم رحمه الله: (صلاة الليل) من أهم أسباب الصحة ، وهي من الأسباب التي تحمي الإنسان من الأمراض المزمنة ، وهي كذلك. أحد الأشياء التي تسعد الجسد. الروح والعقل. " [زاد المعاد: 4/227]
.
من صلى صلاة الليل ، فإن الله ()) (سبحانه وتعالى) سيحميه من شرور الحداثة ، ويزيد من احترام الذات ، ويمجد الدنيا والآخرة.



.
Manzon ALLAH (Sallallahu Alaihi Wasallam) Ya ce: “Ubangijinmu (ﷻ) yana saukowa kowa ne dare izuwa saman duniya, lokacin da sulusin dare na ƙarshe yayi saura, yana cewa: Waye zai roqe ni bay in amsa masa, Waye, Wayeni zai nemi karinta in gafarta masa zunubansa.” [Bukhari da Muslim suka ruwaito shi]
.
A daidai wannan lokacin da muke ciki a cikin watan Ramadan mai albarka akwai himma da kwaɗaitarwa da jajircewa game da abubuwan alkhairi da neman lada daga ciki akwai akwai SALLAR TARAWIHI (Asham) da kuma SALLUDAR.
.
A lura cewa duka yara Sallolin abu guda ne wato QIYAMULLAILI dukkansu sallar dare ne banbamcinsu kawai shi ne sallar Tarawihi ana yin sa ne a farkon dare, shi kuwa Tahajjud ana yinsa ne can dare amma wamullato sallar dare kar.
.
Kuma ha matasa sallar dare tana daga cikin ayyukan da suke jawowa bawa samun biyan butunsa na duniya da lahira.
.
Imam Ibnul Qayyim (Rahimahullah) Ya ce: “ playeryamullail (Sallar dare) tana daga cikin mafiya amfani sababin tsare lafiya, tana daga cikin abuwan da suke tsare mutum daga wasu zamani masu a dawonishdaki kin da da nishikima j ruhi da kuma zuciya.” [Zadul Ma’ad: 4/227]
.
Duk wanda yake yin Sallar dare, ALLAH (SWT) zai tsare shi daga halaye na zamani, tana kuma kayanwa Mutum kwarjini da kuma tsarin duniya da lahira.



 PRIÈRE NOCTURNE (QIYAMULLAILI) !!!
.
Le Messager de DIEU (ﷺ) a dit : « Notre Seigneur (ﷻ) fait descendre chaque nuit sur le sommet de la terre, quand le dernier tiers de la nuit reste, disant : Qui me demandera une réponse, Qui me demandera une réponse. un prêt, qui demandera le pardon de mes péchés et lui pardonnera. » [Rapporté par Bukhari et Muslim]
.
En même temps, pendant le mois sacré du Ramadan, il y a beaucoup d'enthousiasme et d'encouragement pour les bonnes actions et la recherche de récompenses et parmi elles se trouvent la prière Asham et la PRIÈRE TAHAJJUD.
.
Notez que toutes ces prières sont une chose, QIYAMULLAILI, ce sont toutes des prières nocturnes, la seule différence est que les prières de Tarawih sont effectuées au début de la nuit et que Tahajjud est effectué la nuit, mais ce sont toutes des prières nocturnes.
.
Et en effet, la prière nocturne est l'une des choses qui amènent un serviteur à réaliser ses désirs dans ce monde et dans l'autre.
.
L'imam Ibn al-Qayyim (Puisse Allah lui accorder Sa miséricorde) a dit : Qiyamullail (la prière nocturne) est l'une des causes les plus importantes de la santé, c'est l'une des choses qui protège une personne contre les maladies à long terme, et c'est aussi une des choses qui procurent du plaisir au corps, à l'âme et à l'esprit. [Zaadul Ma'ad : 4/227]
.
Celui qui accomplit la prière nocturne, DIEU ()) (SWT) le protégera des maux de la modernité, et cela augmentera son estime de soi et glorifiera ce monde et l'au-delà.







Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

Domin samun mustajaba a kwana 9

 Khatimin Allahu Muhammadu  idan ka buga adadin Allahu sau Allahu 66×66=4356 sannan sunan Muhammadu sau  92×92=8464 4356+8468=12820 Ana rubu...