Sunday, 20 March 2022

LABARI MAI GIRGIZA ZUCIYA

LABARI MAI GIRGIZA ZUCIYA


Abdullahi bn Almubarak (rah) yana daga cikin magabata na kwarai, kuma mutum ne Salihi. 

Wata shekara bayan yayi niyyar tafiya aikin Hajji, sai ya fita domin yin ban-kwana da abokansa (Almajiransa) kafin tafiyarsa. Amma akan hanyar ne yaga wani abu wanda ya tada masa hankali ya firgitashi. 

Ya hangi wata baiwar Allah tana tone juji (bola) tana tonowa wani MUSHEN KAZA wacce aka jefar. Ta daukota ta sanya a Qasan hammatarta, ta juya ta tafi aboye acikin duhu. 

Sai yayi kiranta yace "Mai kikeyi ya ke baiwar Allah?!". Sai tace "Ya kai bawan Allah,  kyale halittu da mahaliccinsu. Domin Allah yana da sha'ani acikin lamarin halittunsa".

Sai Ibnul Mubarak yace mata "Ina yi miki magiya don girman Allah ki gaya min labarinki".

Sai matar tace masa "Amma wallahi ba don ka riga kayi mun magiya ba, da ban gaya maka halin da nake ciki ba".

Kafin ta fara gaya masa har hawaye ya fara zuba daga idanunta. Sai tace "Hakika mu Allah ya halatta mana cin mushe. Domin ni Bazawara ce Matalauciya. Kuma (ni) mahaifiyar 'ya'ya mata ne guda huɗu".

"Mutuwa ta dauke Mahaifinsu mai kula dasu, Yanayi ya tsananta garemu, kuma dukiya ta Qare daga gareni. Kuma na kwankwasa kofofin mutane (wato na bibbi gidajen jama'a) amma ban samu wata zuciya mai tausayi daga wajensu ba".

"Sai na fita domin nemowa abinci ga 'Ya'yana wadanda wutar yunwa ta riga ta Qone musu hanta. Sai Allah ya azurtani da samun wannan mushen kazar da kake gani. Shin zakayi jayayya dani ne akanta?".

Daga jin wannan labari nan take sai Idanuwan Ibnul Mubarak suka rika zubda hawaye. Sai yace mata "Karbi wannan amanar". 

Sai ya damka mata dukkan dunkiyar da yayi niyyar tafiya aikin hajjin nan da ita. 

Sai Uwar marayun nan ta karba ta juya wajen 'ya'yanta tana godiya. Shi kuwa Ibnul Mubarak ya juya zuwa gidansa. Alhazai na garinsu kuma suka tafi suka sauke faralinsu sannan suka dawo. 

Amma abin mamakin duk da cewar shi bai je aikin Hajji ba, amma duk Alhazan sun dawo suna yin godiya gareshi bisa hidimar da yayi  musu awajen aikin Hajji. 

Suan cewa "Allah yaji Qanka Ya Kai Ibnul Mubarak! Babu wani wajen zama da muka zauna fache sai ka bamu wani abu daga ilimin da Allah ya sanar dakai. Kuma bamu ga wanda ya fika wajen bautarka ga Allah Ubangijinka ba, awajen aikin Hajjin nan na wannan shekarar".

Sai Ibnul Mubarak yayi mamaki kuma hankalinsa ya tashi game da al'amarinsa, da kuma al'amarinsu. Shi dai bai bar garinsa ba (ballantana ace har an ganshi awajen aikin Hajji). Kuma shi ba yaso ya bayyanar musu da sirrinsa. (wato ba yaso ya gaya musu cewar yayi sadaqah ne da kudinsa). 

To da ya kwanta barci sai yaga wani kyakkyawan mutum wanda haske ke fita daga fuskarsa. Yana ce masa "AMINCIN ALLAH YA TABBATA AGAREKA YA KAI ABDULLAHI. SHIN BAKA SAN KO NI WANENE BA? AI NINE MASOYIN NAN NAKA MUHAMMADUR RASULULLAHI (SAWW) NINE MASOYINKA ADUNIYA DA LAHIRA, KUMA NINE MAI CETONKA ARANAR LAHIRA. ALLAH YA SAKA MAKA DA ALKHAIRI BISA ABINDA KAYI MA AL'UMMATA".

"YA KAI ABDULLAHI 'DAN MUBARAK! HAKIKA ALLAH YA GIRMAMAKA (YAYI MAKA KARAMCI) KAMAR YADDA KA GIRMAMA MAHAIFIYAR MARAYUN NAN. KUMA ALLAH YA RUFA MAKA ASIRI KAMAR YADDA KA RUFA ASIRIN MARAYUN NAN".

"HAKIKA ALLAH MADAUKAKIN SARKI YA HALICCI WANI MALA'IKA NE DA SIFFARKA. YA KASANCE YANA TAFIYA TARE DA ALHAZAN GARINKU AWAJEN GUDANAR DA AYYUKAN HAJJI".

"KUMA HAKIKA ALLAH YA BAMA KOWANNE ALHAJI LADAN AIKIN HAJJI GUDA 'DAYA NE. AMMA KAI KUMA ALLAH YA RUBUTA MAKA LADAN AIKIN HAJJI GUDA SABA'IN!!".

Allahu Akbar!! Ya jama'a kunji fa!!!. Ya ku masu alfahari da yawan aikin Hajji!! (Nayi arfa sau kaza! Naje Umrah sau kaza!! Nayi dawafi sau kaza!!).

In dai yardar Allah kuke nema, ku zagaya gidajen Marayu da Miskinai da Fakirai mana! Zaku samu yardar Allah anan!! 

Ka kwashi Matanka da Qananan 'ya'yanka ka tafi dasu Umrah alhali Makwabcinka ko limamin masallacin Unguwarku, ko 'yan uwanka suna kwana da yunwa.. (Wallahi ba lallai ne Allah ya karbi Umrar taku ba). 

Wallahi ladan ciyar da Mayunwata guda goma yafi ladan zuwa Umrarka. Wasu daga cikin magabata suna cewa :



Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

Friday, 18 March 2022

SARIQUL-JINNI KASA ALJANI YA KAWO MAKA KUDI

BABBAN SIRRIN SARIQUL JINNI WANDA ZAKA SAKA ALJANI YA KAWO MAKA KUDI MASU YAWAN GASKE









Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283


 

KARIN GIRMAN AZZAKARI CIKIN SAUKI

Tuesday, 15 March 2022

Logar Rubutu da Wasali da Tilawa.









Logar Rubutu da Wasali da Tilawa.
ـــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــ
Loga:- wata Hanya ce da Malaman Tsangaya suke bi don su fayyacewa Ɗalibansu yadda zasubi su Haddace Al-qur'ani da Rubuta shi cikin Sauƙi.
ـــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــ
ƴan uwa Idan ansamu kuskure a gyara, ijtihadi ne ba wahayiba dole a samu kuskure👌🏻
وهذا كله على رواية ورش👇🏻
Ita Loga anfi yin Bayaninta a wajen Darasu idan a kasamu wanda yaɓata wani Karatu, Amma duk da haka ga kaɗan daga cikin Logar Rubutu da Wasali da Tilawa.

01-Kalmar أولئك waw (و) ɗin Yana da ɗauri don haka baza'a jashi ba.

Kalmar اولىهم za'a Jaa shi saboda waw (و) ɗin ba shi da ɗauri.

Logar su idan a kasamu yamala agaban waw, Waw ɗin ba zaiyi ɗauri ba, sannan za'a Jaa shi misali اولٜىهم

Idan Kuma Babu yamala waw ɗin zaiyi ɗauri sannan ba za'a Jaa shi ba Misali أولئك haka logarsu take Babu samani.

02-Ita kuma Kalmar توعدون da Harafin ta (ت) a iya Baqara suke, Baqara da Isɗilahin Tsangaya.
توعدون......👆🏻...🌿 بقرة
03-Kalmar يوعدون da Harafin (ي) a iya Nasi suke, Nasi da Isɗilahin Tsangaya.
يوعدون......👆🏻...🌿ناس

04-Idan kaga القمر da fataha a kan Harafin Raa (ر) Shima a iya Baqara suke, Baqara da Isɗilahin Tsangaya.
القمر......👆🏻...🌿بالفتحة بقرة

05-Idan kuwa kaga القمر da Rufu'a ko kisara toh a iya Nasi suke, Nasi da Isɗilahin Tsangaya.
القمر......👆🏻...🌿بالضمة والكسرة ناس

06-Kalmar الشمس da Fataha ko Kisra a iya Baqara suke, Baqara da Isɗilahin Tsangaya.
الشمس...👆🏻...🌿بالفتحة والكسرة بقرة

07-Idan Kuma kaga الشمس da fataha ko Rufu'a, a iya Nasi suke, Nasi da Isɗilahin Tsangaya.
الشمس...👆🏻..🌿بالفتحة والضمة ناس

08-Shima wannan Karatun إن ذلك a iya Nasi ake samun su, Nasi da Isɗilahin Tsangaya.
إن ذلك ......👆🏻...🌿ناس

09-Wannan Karatun واذكر ربك shikuma a iya Baqara suke, Baqara da Isɗilahin Tsangaya.
واذكر ربك......👆🏻...🌿بقرة

10-Shima wannan Karatun واذكر اسم a iya Nasi suke, Nasi da Isɗilahin Tsangaya.
واذكر اسم......👆🏻...🌿ناس

11-Idan kaji Karatu yace خيرالكم da Fataha biyu akan Raa (ر) a iya Baqara ne, Baqara da Isɗilahin Tsangaya.
خيرالكم.....👆🏻...🌿بقرة

12-Sannan idan kaji wannan Karatun إذنادى/وإذناى/إذنادىه Duka a Nasi suke, Nasi da Isɗilahin Tsangaya.
إذ نادى......👆🏻...🌿ناس
ــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــ
                      والله أعلم 🌾

╔═════ღღ══════╗
   ✍🏻 Ibrahim Mai-sittin
         10/03/2022
╚═════ღღ══════╝
لم یتسنه🍀تلک الرسل
فبهداهم اقتده🍀انمایستجیب
هاٶماقرءواکتبیه🍀تبرک
ملق حسابیه🍀تبرک الذی
لم اوت کتبیه🍀تبرک الذی
ماحسابیه🍀تبرک الذی
عنی مالیه🍀تبرک الذی
عنی سلطنیه🍀تبرک
وماادراک ماهیه🍀سبح


(جملا بز   09)


Daga AMINU SANI ⭐ MAHUTA




Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

Kashi Na 1

MUHADARA TA MUSAMMAN KAN AZUMI 

Kashi Na 1





Abu Na Farko 'Yan Uwa Shi Addini Tsari Ne Na ALLAH Subhanahu Wata'ala Ba Malamai Ne Suka Zauna Suka Tsara Addini Ba ALLAH Ya Shar'anta Shari'a Da Kansa Ɗaya Daga Cikin Manufofi Shar'anta Addini Wa Bayi Shine Tausayi Da Jinƙan ALLAH Akan Su Bayi Soyayya Da Ƙauna 

Idan Badin Hakaba ALLAH Bashida Riba Ko Faɗuwa Wajan Shar'anta Addini

Ya Tabbata Acikin Hadisin Qudusi Al'imamu Muslim Ya Fidda Hadisin Hadisin Abu Zalrilgifari 
ALLAH Subhanahu Wata'ala Yake Cewa;

"Yaa Ku Bayina Inda Na Farkon Ku Har Zuwa Na Karshen Ku Aljanin Ku Da Mutanen Ku Duk Ku Daidaita Akan Zuciyan Mafi Tsoron ALLAH Cikin Ku Annabi Yakan Ce Nafiku Tsoron ALLAH Nafiku Bin ALLAH Sau Da Ƙafa Idan Da Kowa Bin ALLAH Sa Ɗa'a Ma ALLAH Da Bin Dokokin ALLAH Sa Kamar Manzon ALLAH Sallallahu Alaihi Wa Sallam Yake Wannan Baze Daɗeni Da Komai Ba ALLAH Yace Bazan Karu Da Komai A Iko Naba"

"Yaa Ku Bayina Inda Na Farkon Ku Har Zuwa Na Karshen Ku Aljanin Ku Da Mutanen Ku Duk Ku Daidaita Akan Zuciyan Mafi Fajircin Cikin Ku Rashin Imanin Sa Da Rashin Arzikin Sa Kamar Fir'auna Yake Ko Abu Jahalin ALLAH Yace Bazan Cutu Da Komai Ba"

In Duk Kowa Zai Lalace Kowa Zai Lalace Ace Bazebi ALLAH Ba Bazeyi Imani Ba ALLAH Yace Nifa Bazan Rabu Da Komai Ba Waɗannan Jimloli Sakon Dasuke Isar Mana Duk Wadda Kaga Ya Riƙe Addini Ya Riƙe Imani Ya Riƙe Nagarta Yafa Riƙe Ne Ma Kansa Wadda Yayi Watsi Da Addini Yayi Watsi Da Shari'a Ya Juya Baya Ma ALLAH Da Dokokin ALLAH Yayi Ne Ma Kansa Wannan Shine Ƙa'ida Na Farko Daya Kamata Ka Fahimta 

Ladan Da Yake Kiran Sallah Yana Kirane Ma Kansa Liman Da Yake Jan Sallah Yana Jan Sallah Ne Ma Kansa Inkaga Mutum Na Karanta Alqur'ani Yana Karantawa Ne Ma Kansa ALLAH Bashida Riba Ko Faɗuwa Akan Kayi Koba Kayi Ba 

🎤🎤🎤
Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum 

Muhaɗu Kashi Na Gaba 
🙏🙏🙏





Taskar asirai malam tv 08144698283

Monday, 14 March 2022

HANYOYIN DAƊEWA AKAN MACE YIN JIMAI AKAI AKAI

HANYOYIN DAƊEWA AKAN MACE

YIN JIMAI AKAI AKAI

Wato yawan yin jima'i tsakanin ma'aurata na samar da wani yanayi na juriya da daɗewa kafin su kawo (fitar mani). yawan yin jima'i kamar yawan zuwa gidan motsa jiki ne, gwargwadon motsa jininka shine gwargwadon jure wahalar sa da zaka samu. Kuma wannan zai taimaka idan ɗaya daga cikinku baya azalo (withdrawal) domin yawan yin azalo na kara maka tsahon lokaci kafin ka kawo. shiyasa ma yake da kyau ku shawarci juna ya zama ana samar da azalo koda sau daya a sati.

DAUKAR LOKACI MAI TSAHO WAJEN WASANNI

Abinda mafi yawancin mutane suka dauka shine, aiwatar da wasanni kafin saduwa baya da wani tasiri. Sabanin hakan kuwa, yin wasanni kafin saduwa yana bada gudunmawa wajen samarda yanayi na annushuwa tsakanin ma'aurata, sannan yakan kara ma lokacin kasancewa taren tsaho. misali, idan kana daukar mintuna 3 ko 4 kayi komai ka gama tare da matarka ba tare da wasanni ba, idan aka aiwatar da wasanni za'a iya samar da mintuna 8 harma zuwa 10.

FITAR DA SABBIN HIKIMOMIN SADUWA

Idan ka daɗe tare da abokiyar zaman ka, ma'ana kuka kasance na wani lokaci mai tsaho, akwai bukatar ku samar da hikimomi da zasu dinga kara ma kasancewar ku armashi. idan ya zamana kun kasance akan wani salo guda ɗaya na saduwa ko yaushe, zaku kasance cikin gundura da neman canzawa. yana da kyau ku nemi shawarwari daga masana harkar jima'i dan samun sababbin salo da zasu kara muku dadewa tare.

JINKIRIN KAWOWA (INZALI)

Idan mutuminki yana da matsalar inzali da wuri, to ga hanyar da zaki kara matsa dogon zango. lokacin da yake kanki yana sukuwa, ya kusa zuwa gaba sai ki tsayar dashi ta hanyar zare azzakarin daga farjin ki, sai bayan kamar minti biyu sai ki maida masa shi ciki. ya zamana ana samun irin haka kamar sau uku ko huɗu a duk lokacin da kuke saduwa, wannan zai sa ya zama ya kara lokaci akan yadda ya saba, dalilin wannan lattin kawowar da kika masa gwaji akai.

MURZA KARKASHIN AZZAKARIN SA

Duk lokacin da kuke tare ki dinga murza can kasan burar sa, wato kusa da golayensa. hakan yana kara masa dadewa bai kawo ba ya kuma kara ma azzakarin karfi. saidai kada kiyi kuskuren lankwasar da azzakarin a wannan yanayin domin wannan na iya jawo masa lalacewar azzakarin

KE A SAMA SHI A KASA

Wato wannan position yana taimakawa sosai wajen dadewa ba'a kawo ba. domin a haka ko wannen ku zai kasance cikin nishadi ba tare da an taɓa wurare muhimmai ba da zasu sa akawo. yadda akeyi shine, kai zaka kwanta rigingine ita kuma ta hau kanka a zaune tana dan yin gaba da baya.

MAGANI
Daga karshe, yana da kyau ku nemi shawarar masana jima'i domin baku shawarwari da kuma nuna muku irin magungunan da zakuyi amfani dasu da shawo kan matsalar ku. Ba abu ne mai kyau ba ka dinga amfani da magani kawai ba tare da sahalewar likita ba domin zai iya cutar da kai ba tare da kasani ba.

FIFIKON ANNABI AKAN AL'UMMAH (2)

FIFIKON ANNABI AKAN AL'UMMAH (2)


Salati Marashin Farko da Qarshe da tasleemi mafi cikar cika su tabbata bisa Mafi Girman dukkan bayi awajen Allah, Shugabanmu Annabinmu Muhammadu tare da iyalan gidansa Haskaka da Sahabbansa Shiryayyu da dukkan Nagartattun bayinsa har zuwa ranar da Qasa ke fidda nauye-nauyen cikinta. 

8. Yana daga cikin kebantuwar darajarsa cewa shi ka'dai ne Ummiyyi acikin Annabawa (alaihimus salam) wato ba ya karatu ko rubutu amma kuma dukkan wani mai ilimi daga hasken iliminsa ya 'dosana. 

9. Yana daga cikin kebantuwar darajarsa kasancewar acikin littafinsa (Alqur'ani) akwai ayoyin dake shafe hukuncin wasu ayoyin. Amma sauran Annabawa basu samu wannan ba. 

10. Yana daga kebantuwar darajarsa cewa shine Cikamakin dukkan Annabawa da Manzanni (alaihimus salam) Shine mafi darajarsu kuma shine Qarshen aike ﷺ

11. Yana daga kebantuwar darajarsa kasancewar Shari'arsa dawwamammiya ce har zuwa tashin Alqiyamah, Kuma addininsa ya shafe dukkan addinai da shari'o'in da suka zo kafinsa. 

12. Yana daga cikin kebantuwar darajarsa cewa an bashi ayoyin Qarshen suratul Baqarah ne daga wata taska dake Qarkashin Al'arshi. 

13. Yana daga kebantuwar darajarsa cewa shi kadai aka bama Suratul Fatiha wacce ita ce Sab'ul Mathaniy. Kuma ba'a ta'ba bama wani Annabi kafinsa ba. 

14. Yana daga kebantuwar darajarsa cewa an aikoshi ne zuwa ga dukkan mutane baki daya. Bakakensu da fararensu, da larabawa da baibayi, da kuma dukkan Aljanu baki daya. 

15. Yana daga kebantuwar darajarsa kasancewarsa shine wanda yafi dukkan Manzanni yawaicin mabiya. 

16. Yana daga kebantuwar darajarsa cewa bai ta'ba yiwa Allah laifi ba. Kuma duk da haka Allahn ya yafe masa abinda ya gabata da kuma abinda ya jinkirta. 

17. Yana daga kebantuwar darajarsa cewa shi ka'dai Allah ya bama tafkin nan na Alkauthara. Wanda ruwansa yafi Madara haske, yafi zuma zaqi, kuma yafi Qankara sanyi da da'di. 

18. Yana daga kebantuwar darajarsa cewa shi ka'dai ne Annabin da Allah ya aika zuwa ga dukkan Aljanu baki daya. Kuma yaje yayi wa'azi agaresu har ma wasu da yawa sunyi imani dashi daga cikinsu. 

19. Yana daga kebantuwar darajarsa cewa tafkinsa na Alkauthara yafi dukkan tafkunan Annabawa girma da kuma yawan masu sha. 

20. Yana daga kebantuwar darajarsa cewa Allah Madaukakin Sarki ya bashi rundunonin Mala'iku suna tayashi Yaqi a yakokinsa ﷺ

Salati da amincin Allah su tabbata bisa Annabi Muhammadu da iyalan gidansa bisa gwargwadon yawan dukkan Salatai da tasleemai da aka ta'ba yi gareshi


Domin samun mustajaba a kwana 9

 Khatimin Allahu Muhammadu  idan ka buga adadin Allahu sau Allahu 66×66=4356 sannan sunan Muhammadu sau  92×92=8464 4356+8468=12820 Ana rubu...