Monday, 11 April 2022

DailyAdhkar


#DailyAdhkar

• Laa 'ilaaha 'illallaahu wahdahu laa shareeka lahu, lahul-mulku wa lahul-hamdu, wa Huwa 'alaa kulli shay'in qadeer — either 100 times or 10 times or 1 time

The Prophet Muhammad (ﷺ) said: "Whoever says:

« لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهْوَ عَلَى كُلِّ شَىْءٍ قَدِيرٌ‏ »

(None has the right to be worshipped except Allah, alone, without any partner, to Him belong all sovereignty and praise, and He is over all things omnipotent)

one hundred times will get the same reward as given for freeing ten slaves; and one hundred good deeds will be written in his accounts, and one hundred sins will be deducted from his accounts, and it (his saying) will be a shield for him from Satan on that day till night, and nobody will be able to do a better deed except the one who does more than he."

📚: Sahih Bukhari 6403

The Prophet Muhammad (ﷺ) said: "He who uttered:

« لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهْوَ عَلَى كُلِّ شَىْءٍ قَدِيرٌ‏ »

ten times, he is like one who freed four slaves from the progeny of Ismail."

📚: Sahih Muslim 2693 (6844)

The Prophet Muhammad (ﷺ) said: "Whoever says:

« لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهْوَ عَلَى كُلِّ شَىْءٍ قَدِيرٌ‏ »

in the morning will have a reward equivalent to that for setting free a slave from among the descendants of Isma'il. He will have ten good deeds recorded for him, ten evil deeds deducted from him, he will be advanced ten degrees, and will be guarded from the satan till the evening. If he says them in the evening, he will have a similar recompense till the morning."

📚: Sunan Abi Dawud 5077 | Sahih






Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

Actions that do not invalidate the Fast During Ramadan*

*Actions that do not invalidate the Fast During Ramadan*

*1) 🔶Eating & Drinking Forgetfully*

Narrated Abu Huraira:
The Prophet (ﷺ) said, *_“If somebody eats or drinks forgetfully then he should complete his fast, for what he has eaten or drunk, has been given to him by Allah.”_* 

● [Sahih al-Bukhari 1933]

*2) 🔶Vomiting involuntarily*

📜Narrated Abu Hurairah:
The Prophet (ﷺ) said: *_"if one has a sudden attack of vomiting while one is fasting, no expiation is required of him, but if he vomits intentionally he must make expiation"_* 

● [Sunan Abu Dawud 2380]

*3) 🔶Wet Dream*

*_“If a man experiences a wet dream this does not invalidate his fast, because it was involuntary on his part; it is similar to the case when something enters his throat whilst he is sleeping.”_* 

 ● [Al-Mughni by Ibn Qudaamah, vol. 3, p. 22]

*4) 🔶Tasting food (without swallowing it)*

Ibn ‘Abbaas said: *_There is nothing wrong with tasting what is being cooked or whatever._* 

● [Narrated by al-Bukhaari in a mu’allaq report]

*5) Medical Purposes under certain conditions*
Enemas, eyedrops, eardrops, tooth extraction and treatment of injuries do not invalidate the fast.

*Medical tablets that are placed under the tongue to treat asthma attacks etc, so long as you avoid swallowing any residue.*
Insertion of anything into the vagina such as pessaries, or a speculum, or the doctor’s fingers for the purpose of medical examination.
Insertion of medical instruments or IUD into the womb.
*Anything that enters the urinary tract of a male or female, such as a catheter tube, or medical scopes, or opaque dyes inserted for the purpose of x-rays, or medicine, or a solution to wash the bladder.*
Fillings, extractions or *cleaning of the teeth, whether with a siwaak or toothbrush, so long as you avoid swallowing anything that reaches the throat.*
Rinsing the mouth, gargling, sprays etc. so long as you avoid swallowing anything that reaches the throat.
*Oxygen or anaesthetic gases, so long as that does not give the patient any kind of nourishment.*
Anything that may enter the body via absorption through the skin, such as creams, poultices, etc.
Insertion of a fine tube via the veins for diagnostic imaging or treatment of the veins of the heart or any part of the body.
*Insertion of a scope through the stomach wall to examine the intestines by means of a surgical operation (laparoscopy).*
Taking samples from the liver or any other part of the body, so long as that is not accompanied by administration of solutions.
*Endoscopy, so long as that is not accompanied by administration of solutions or other substances.*
*Introduction of any medical instruments or materials to the brain or spinal column







Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

SIRRIN BIYAN BUQATA TAKE A WATAN RAMADAN

ZUWA GA YAR UWA MAI ALBARKA

ZUWA GA YAR UWA MAI ALBARKA

A yayin da kike girki ko aikace aikacenki na gida/kitchen to ki yawaita ambaton Allah Zikiri, Istigfari, Salatin Annabi ko tilawar Alkur'ani, wannan zai taimaka miki aikin yayi sauri ga kuma lada kuma kin ribaci lokacinki, ko sauraron wa'azuka da tafsirin Alkur'ani mai girma.

Sannan ki sani hatta girki idan za kiyi ki tsarkake niyya kiyi domin samun lada, an tambayi Shaykh Saleh Alfauzan a kan: Shin mace tana samun ladan girka abincin bude baki a Ramadhan?

Ya ce: Eh za ta samu lada a kan hakan, domin tana shirya abinci ne ga masu azumi, wannan kuma yana cikin taimakon juna a kan aikin kwarai da taqawa, saboda haka tana samun lada.

Sai dai kuma yar uwa mai albarka a kula kar a shagaltu da girke girke a manta da ibada, ki zama mai tsara lokutanki da ayyukanki farawa daga ayyuka mafiya mahimmanci zuwa ga masu mahimmanci, abubuwan da ba su zama dole ba da masu karancin fa'ida a hakura dasu domin a samu wadataccen lokacin yin ibada.
sannan a kiyaye kar da a yi almubazzaranci.

Jinjina gareku matan kwarai matan kirki, Allah ya saka muku da alkhairi da wadannan dawainiya in sha Allahu Aljannah ita ce makomarku🌷

SUBSCRIBE TELEGRAM CHANNEL:👇
https://t.me/DailyHadithss
[04-11 8:19 AM] +234 805 483 6621: KU KIYAYE AZUMINKU

An ruwaito daga Abu Hurairaih ya ce: Manzon Allah(ﷺ) ya ce: "Wanda bai bar zancen zur ba da aiki dashi, to Allah ba ya bukatar ya bar abincinsa da abin shan sa". Al-Bukhary 1804

Zancen zur shine: Karya da karkata ga barin gaskiya, da aiki da karya, bata da tuhuma.

Cewa Allah ba ya bukatar ya bar abincinsa da abin shan sa: Ma'ana Allah Madaukaki ba ya waiwayan azuminsa kuma ba zai karba daga gareshi ba.


*Ramadan Reminder* You as a man can help them try to help them in cleaning the kitchen or house, fill the bottles in fridge, clean the table, set the table of iftar or Dinner, make juice of iftar, wash the dishes, clean the kitchen etc etc.
Yes man! This is sunnah of our beloved Muhamamd ﷺ to help women in house chores and appreciate their all the efforts and do extra care in Ramadan and free them to do extra ibadaat in Ramadan. 

In the month of seeking mercy and forgiveness, providing iftar for someone else is one ideal way to maximise your efforts, and that includes your family! This Ramadan, make it a habit to lighten your mother/wife/sisters role by helping to buy or cook dishes for iftar / Suhoor/ dinner. More often than not, our women are the one cooking daily for the family. In one way or another, if you prepare Iftar or help out with the cooking you can help leave more time for ibadah, rather than spending time cleaning and washing the dishes. Step it up and make it a challenge by cooking a healthy menu for the whole family! 

Helping your wife/Mother with household chores is a neglected sunnah. Any man that sees it beneath him or is too arrogant to help his wife/mother around the house is acting against the sunnah and is guilty of chauvinistic behavior.

Aisha, the wife of the Prophet Muhammad (pbuh), was asked, “What did the Prophet (ﷺ) use to do in his house?” She replied, “He used to keep himself busy serving his family (كَانَ يَكُونُ فِي مِهْنَةِ أَهْلِهِ) and when it was the time for prayer he would go for it.” (Bukhari)






Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

HARYANZU BAMU MAKARA BA WAJEN SAMUN FALALA TA ALLAH

Sunday, 10 April 2022

SALLAR DARE (QIYAMULLAILI)!!!

NIGHT PRAYER (QIYAMULLAILI) !!!
.
The Messenger of GOD (ﷺ) said: "Our Lord (ﷻ) sends down every night to the top of the earth, when the last third of the night remains, saying: Who will ask me for an answer, Who will ask me for a loan, Who will Ask forgiveness of my sins and forgive him. ” [Reported by Bukhari and Muslim]
.
At the same time during the holy month of Ramadan there is a lot of enthusiasm and encouragement for good deeds and seeking reward and among them are the Asham prayer and the TAHAJJUD PRAYER.
.
Note that all these prayers are one thing, QIYAMULLAILI, they are all night prayers, the only difference is that Tarawih prayers are performed at the beginning of the night, and Tahajjud is performed at night, but they are all night prayers.
.
And indeed, the night prayer is one of the things that causes a servant to fulfill his desires in this world and the next.
.
Imam Ibn al-Qayyim (may Allah have mercy on him) said: Qiyamullail (night prayer) is one of the most important causes of health, it is one of the things that protects a person from long-term diseases, and it is also one of the things that bring pleasure to the body. soul and mind. ” [Zaadul Ma'ad: 4/227]
.
Whoever performs the night prayer, GOD ()) (SWT) will protect him from the evils of modernity, and it will increase one's self-esteem and glorify this world and the hereafter.


صلاة الليل !!!
.
قال رسول الله صلى الله عليه وسلم: "إن ربنا (ﷻ) ينزل كل ليلة إلى رأس الأرض ، إذا بقي ثلث الليل الأخير فيقول: من يسألني إجابة ، من يسألني. قرض من سيغفر لي ذنوبي ويغفر له. [رواه البخاري ومسلم].
.
في نفس الوقت خلال شهر رمضان المبارك هناك الكثير من الحماس والتشجيع للأعمال الصالحة والسعي للثواب ومن بينها صلاة عشم وصلاة التهجد.
.
علما أن كل هذه الصلوات هي شيء واحد ، القياميلي ، كلها صلاة الليل ، والفرق الوحيد هو أن صلاة التراويح تؤدى في بداية الليل ، والتهجد تؤدى في الليل ، لكنها كلها صلاة الليل.
.
وبالفعل ، فإن صلاة الليل من الأمور التي تجعل العبد يشبع رغباته في الدنيا والآخرة.
.
قال الإمام ابن القيم رحمه الله: (صلاة الليل) من أهم أسباب الصحة ، وهي من الأسباب التي تحمي الإنسان من الأمراض المزمنة ، وهي كذلك. أحد الأشياء التي تسعد الجسد. الروح والعقل. " [زاد المعاد: 4/227]
.
من صلى صلاة الليل ، فإن الله ()) (سبحانه وتعالى) سيحميه من شرور الحداثة ، ويزيد من احترام الذات ، ويمجد الدنيا والآخرة.



.
Manzon ALLAH (Sallallahu Alaihi Wasallam) Ya ce: “Ubangijinmu (ﷻ) yana saukowa kowa ne dare izuwa saman duniya, lokacin da sulusin dare na ƙarshe yayi saura, yana cewa: Waye zai roqe ni bay in amsa masa, Waye, Wayeni zai nemi karinta in gafarta masa zunubansa.” [Bukhari da Muslim suka ruwaito shi]
.
A daidai wannan lokacin da muke ciki a cikin watan Ramadan mai albarka akwai himma da kwaɗaitarwa da jajircewa game da abubuwan alkhairi da neman lada daga ciki akwai akwai SALLAR TARAWIHI (Asham) da kuma SALLUDAR.
.
A lura cewa duka yara Sallolin abu guda ne wato QIYAMULLAILI dukkansu sallar dare ne banbamcinsu kawai shi ne sallar Tarawihi ana yin sa ne a farkon dare, shi kuwa Tahajjud ana yinsa ne can dare amma wamullato sallar dare kar.
.
Kuma ha matasa sallar dare tana daga cikin ayyukan da suke jawowa bawa samun biyan butunsa na duniya da lahira.
.
Imam Ibnul Qayyim (Rahimahullah) Ya ce: “ playeryamullail (Sallar dare) tana daga cikin mafiya amfani sababin tsare lafiya, tana daga cikin abuwan da suke tsare mutum daga wasu zamani masu a dawonishdaki kin da da nishikima j ruhi da kuma zuciya.” [Zadul Ma’ad: 4/227]
.
Duk wanda yake yin Sallar dare, ALLAH (SWT) zai tsare shi daga halaye na zamani, tana kuma kayanwa Mutum kwarjini da kuma tsarin duniya da lahira.



 PRIÈRE NOCTURNE (QIYAMULLAILI) !!!
.
Le Messager de DIEU (ﷺ) a dit : « Notre Seigneur (ﷻ) fait descendre chaque nuit sur le sommet de la terre, quand le dernier tiers de la nuit reste, disant : Qui me demandera une réponse, Qui me demandera une réponse. un prêt, qui demandera le pardon de mes péchés et lui pardonnera. » [Rapporté par Bukhari et Muslim]
.
En même temps, pendant le mois sacré du Ramadan, il y a beaucoup d'enthousiasme et d'encouragement pour les bonnes actions et la recherche de récompenses et parmi elles se trouvent la prière Asham et la PRIÈRE TAHAJJUD.
.
Notez que toutes ces prières sont une chose, QIYAMULLAILI, ce sont toutes des prières nocturnes, la seule différence est que les prières de Tarawih sont effectuées au début de la nuit et que Tahajjud est effectué la nuit, mais ce sont toutes des prières nocturnes.
.
Et en effet, la prière nocturne est l'une des choses qui amènent un serviteur à réaliser ses désirs dans ce monde et dans l'autre.
.
L'imam Ibn al-Qayyim (Puisse Allah lui accorder Sa miséricorde) a dit : Qiyamullail (la prière nocturne) est l'une des causes les plus importantes de la santé, c'est l'une des choses qui protège une personne contre les maladies à long terme, et c'est aussi une des choses qui procurent du plaisir au corps, à l'âme et à l'esprit. [Zaadul Ma'ad : 4/227]
.
Celui qui accomplit la prière nocturne, DIEU ()) (SWT) le protégera des maux de la modernité, et cela augmentera son estime de soi et glorifiera ce monde et l'au-delà.







Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

YAYA ALAƘARKI TAKE DA ALƘUR'ÃNI A CIKIN WATAN RAMADANA?

YAYA ALAƘARKI TAKE DA ALƘUR'ÃNI A CIKIN WATAN RAMADANA? 
🍂 Shin wacce irin alaƙa kika ƙulla da alƙur'ani mai girma a cikin wannan watan na Ramadana mai albarka, kina karantashi ne ko kuma kin nesanta daga gareshi? to kodai a wane hali kike, kada ki kuskura aikace-aikacen cikin gida su haneki daga karantashi ko kuma sauraronsa koda na ƴan lokuta ne.

🍂 Da yawan wasu matan, zaka samesu a zaune a cikin gida, babu abinda suke yi na daga aikace aikace sai kalle-kallen fina-finai kawai, basa karanta alƙur'ani ko sauraronsa, sun nesanta daga gareshi alhalin kuma ana son a kusanceshi musamman ma a cikin wannan watan mai albarka.

🍂 Ki zanto kinyi amfani da rarar lokacin da kike dashi wajen karatun alƙur'ani mai girma a cikin gidanki, koda kin kasance a cikin kicin kike, idan kuwa babu damar karantashi ɗin, to ki daure ki zanto daga cikin masu yawan saurãren ƙira'ar alƙur'ani a cikin wannan watan mai albarka na Ramadan 


KADA KAYIWA ANNABI ﷺ ƘARYA! 
🍃 Yiwa Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ƙarya ba kamar yiwa sauran mutane ƙarya bane

🍃 Abin zai baka mamaki da kuma haushi, musamman akan yanar gizo ta zamani, sai kayi ta ganin ana yaɗa ƙarya akan annabi, ace yace abu kaza alhalin kuwa bai faɗa ba, suna ta bada fatawa ba tare da dalili ba, subhanallah inama dai mutanena sun gane!

🍃 Yiwa Manzon Allah ﷺ ƙarya tamkar halakar da kaine, domin haƙiƙa duk wanda yake yi masa ƙarya da gangan, to lallai yana gina gidan zamansa ne a cikin wuta sakamakon wannan ƙaryar tasa.

🌴Manzon Allah ﷺ yace: *"duk wanda yayi min ƙarya da ganganci, to lallai ya tanadi wurin zamansa daga cikin wuta"*
📒 Jami'i At-tirmiziy (2669)

🍃 Da haka ne zaka gane cewa lallai fa yiwa Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ƙarya ba ƙaramin laifi bane, domin yi masa ƙarya cikin wuta take tunkuɗa mutum matuƙar da gangan yayi ta kuma bai tuba ba.


ME KAKE YI DA AZUMIN NAN?
🍂 *Shin mene ne ya kasance aikin yinka wanda kafi baiwa muhimmanci a cikin watan azumin nan?*

👉🏻 Karatun alƙur'ani mai girma, ko kuma na boko, ko kuwa na littattafan musulunci da nazari a cikinsu?

👉🏻 Ko kuma kalle-kallen shirme na fina-finai ka kasance kana aikatawa a cikin wannan watan mai albarka.

👉🏻 Ko kuma dai bacci kawai ka kasance kana baiwa lokacinka.

🍂 Haƙĩƙa babu wani aiki mafi soyuwa a cikin wannan watan na Ramadana fiye da karatun alƙur'ani mai girma, da salloli akan lokutansu, da kuma dukkanin dangogin aiyukan ɗa'a ga Allah swt.

🍂 Kada ka kasance mai ɓata lokacinka a cikin wannan watan mai albarka na Ramadana ta hanyar kalle-kalle da karance-karance marasa amfani a gareka.

🍂 Ka duƙufa wajen aikata ayyukan alkhairi a rayuwarka, musamman ma a cikin wannan watan mai albarka, kada ka banzatar da lokacinka a banza ba tare da ka kasance kana aikata wani kyakkyawan aikin da zai kusantaka da ubangijin taliƙai ba.









Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

Saturday, 9 April 2022

001 KARSHEN KASHI NA DAYA TARIHIN ANNABI MUHAMMADU S A W

TASKAR ILLIMANTARWA:


TASKAR ILLIMANTARWA:
Azumi yana zamewa mutum kariya daga rinjayar sha'awar varna, saboda hadisin Abdullahi Ɗan Mas'ud رضي الله عنه inda yake cewa, Manzon Allah ﷺ ya ce, “Ya ku taron matasa duk wanda ya sami ikon yin aure daga cikinku to ya yi, domin shi ya fi kaiwa matuqa wajen rintse ido da kiyaye farji, amma wanda duk bai sami ikon yin aure ba, to na hore shi da ya riqa yin azumi, domin azumin zai zame masa garkuwa da kariya.” () 
A ruwayar Abu Sa’id Al-khudri رضي الله عنه ya ce, Manzon Allah ﷺ ya ce, “Duk wanda ya yi azumi saboda Allah ﷻ, to Allah ﷻ zai nisanta fuskarsa daga shiga wuta tsawon tafiyar Shekara saba'in (70).” () 
Haka nan yin azumi saboda Allah ﷻ yana nesanta mutum daga shiga wuta kwatankwacin nisan sama da qasa. 
Haka kuma, a wasiyyar da Ma’aiki ﷺ ya bari babu kamar azumi, kamar yadda yazo daga Abu Umamah Al-Bahili رضي الله عنه ya ce, ya Ma’aikin Allah ﷺ ka umarce ni da abin da idan na aikata shi Allah ﷻ zai amfane ni da shi. Sai Manzon Allah ﷺ ya ce, “Ka riqa yin azumi, domin babu kwatankwacinsa. A wata ruwayar kuma ya ce, ka umarce ni da wani abu, sai ya ce, “ka riqa yin azumi, domin babu kamar azumi.” 
Wannan ya nuna mana irin falala da darajar da azumi yake da shi.
Azumi yana shigar da mai yin sa Aljannah ta wata qofa da ake ce mata, qofar Rayyan. Saboda hadisin Sahlu Ɗan Sa'ad رضي الله عنه inda yake cewa, Manzon Allah ﷺ ya ce, “Lallai haƙiƙa a cikin qofofin Aljannah akwai wata qofa da ake ce mata Arrayyan, babu mai shiga Aljannah ta cikinta sai masu yin azumi, da farko za a ce ina masu yin azumi? Sai su miqe sai a nuna musu ita, sai su shiga ta cikinta, babu wanda zai shiga aljanna ta wannan qofar sai su, to da zarar sun gama shiga sai a kulle ta, daga nan babu wanda zai shiga ta cikinta bayan su." () 
A wata ruwayar ta Imamul Bukhari a cikin babin siffar 'yan Aljannah ya ce, Ma’aiki ﷺ ya ce, “A cikin Aljanna akwai qofofi guda takwas, a cikinsu akwai wata qofa da ake kiranta Rayyanu, babu mai shiga ta wannan qofa sai mai azumi.” 
Abu Hurairah رضي الله عنه ya ce, Manzon Allah ﷺ ya ce, “Wanda ya ciyar da abubuwa guda biyu mabambanta saboda Allah ﷻ, to za a kira shi daga qofofin Aljannah ya shiga, sai a ce, ya kai bawan Allah ﷻ ga alkhairi nan. 
Haka kuma duk wanda ya zamo ya fi yawan yin sAllah, sai a kira shi ta qofar sallah, wanda ya fi yin jihadi sai a kira shi ta qofar jihadi.” () 
Wanda ya fi yawan yin azumi sai a kira shi ta qofar Rayyan, wanda ya fi yawan yin sadaka, sai a kira shi ta qofar sadaka.” 
Sai sayyidina Abubakar رضي الله عنه ya ce, na ba da Uwata da Ubana don su zama fansarka ya Ma’aikin Allah ﷺ lallai tabbas babu sauran wata damuwa ga wanda aka kira shi ta waɗannan qofofi. Shin za a iya samun wanda za a kira shi ta dukkanin qofofin nan gabaɗayansu? Sai Manzon Allah ﷺ ya ce, “Eh haka ne, ina fata kai ma kana daga cikinsu.” ()
Azumi yana da wasu Xabi'o'i, wanda ya haɗa su zai shiga Aljannah. Manzon Allah ﷺ ya tambayi Sahabbai رضي الله عنهم ya ce, “A cikinku waye ya wayi gari yana azumi?” Sai sayyidina Abubakar رضي الله عنه ya ce, ni ne. Sai ya ce, “Waye a cikinku ya ciyar da wani mabuqaci a yau? Sai sayyidina Abubakar رضي الله عنه ya ce, ni ne. Sai ya ce, “Waye a cikinku ya je dubo mara lafiya a yau?” Sai sayyidina Abubakar رضي الله عنه ya ce, ni ne. Sai Manzon Allah ﷺ ya ce, “Duk wanda waɗannan ɗabi'o'i suka haɗu a gare shi zai shiga Aljannah.” () 
Don haka wanda duk ya haɗa waɗannan ɗabi'u gabaɗayansu, lallai tabbas zai shiga Aljannah.”
Azumi kaffara ne ga zunubai. Huzaifatu Bn Yaman رضي الله عنه ya ruwaito cewa, Manzon Allah ﷺ ya ce: “Jarrabawar mutum da ake yi masa a cikin iyalansa da dukiyarsa da ‘ya‘yansa da maƙwafcinsa, da kuma sallarsa da ya yi da azumin da ya yi da umarni da kyakkyawa da ya yi, da hani da mummuna da ya yi, dukkansu za su zamo dalilin kankarar zunubai a gare shi, da samun wani gwaggwaɓan lada mara iyaka ga duk mai azumi, saboda kasancewar shi mai azumi yana yin haƙuri da juriya na rashin ci da sha, shi ya sa Allah ﷻ zai ba shi lada mara iyaka saboda haƙuri da juriyar da yake yi a halin azumin. Saboda Allah ﷻ yana cewa:

﴿إِنَّمَا يُوَفَّى ٱلصَّٰبِرُونَ أَجْرَهُم بِغَيْرِ حِسَابٍ ۝﴾ ()
Ma’ana: “lallai (haƙiƙa tabbas) Allah ﷻ yana cika wa masu haƙuri ladansu ba tare da lissafi ba.”
Mai azumi yana da farin ciki guda biyu, na farko: farin cikinsa a duniya yayin da zai yi buɗabaki zai ji yana farin ciki. Na biyu: sai a ranar da zai gamu da Ubangijinsa ﷻ wato zai ga kyakkyawan sakamakon da zai faranta masa rai ita ce darajar shiga Aljannah. Warin bakin mai azumi ya fi turaren Almiski ƙamshi a wurin Allah ﷻ.
Kamar yadda Allah ﷻ Yake faɗa a cikin hadisil ƙudusi, inda yake cewa: “Duk wani aiki da Ɗan Adam zai aikata nasa ne, sai dai azumi shi wannan nawa ne, kuma ni zan ba da sakamakonsa.” 
Sannan azumi garkuwa ne, idan dai wani wuni ya zo da ɗayanku yake azumi a cikinsa, to kada ya yi kwarkwasa kada ya yi zolaya, idan kuma wani ya zage shi sai ya ce masa ni ina azumi, sai Ma’aiki ﷺ ya ce, wAllahi warin bakin mai azumi ya fi ƙamshin turaren Almiski.” ()
Azumi zai ceci mai yin sa a gobe ƙiyama. 
Haka nan Alqur’ani zai ceci wanda ya shagala da karanta shi a ranar ƙiyama. 
Saboda hadisin Abdullahi Ɗan Amru رضي الله عنه wanda Manzon Allah ﷺ yake cewa, “Da azumi da Alqur’ani za su yi ceto ranar Alƙiyama, shi azumi zai ce ya Allah ﷻ na hana shi ci da sha da sha'awar jima'i da rana, ka ba ni ceton sa, shi kuma Alqur’ani zai ce, na hana shi barci da daddare, ka ba ni ceton sa, sai Allah ﷻ Ya karɓi ceton su.” Wato sai Allah ﷻ Ya ba wa azumi da Alqur’ani ceton nasu.
Azumi yana kawar da nunkufurci, da gaba, da ƙiyayya, da waswasi daga cikin ƙirjin mutane. Kamar yadda hadisin mazaunin ƙauyen nan da ya zo daga ƙauye.
Da kuma hadisin Abdullahi Ɗan Abbas رضي الله عنه inda yake cewa, Manzon Allah ﷺ ya ce, “Ka yi azumin watan haƙuri, shi ne azumin watan Ramadan, kuma ka riƙa yin azumin kwana uku a kowane wata domin shi azumi yana tafiyar da mummunan ƙulli daga cikin zuciya.” ()
Azumi ƙofa ce daga cikin ƙofofin alkhairi, kamar yadda ya zo a hadisin Mu'az Bn Jabal wanda Ma’aiki ﷺ yake cewa da shi, “Yanzu ba na nuna maka wata ƙofa daga cikin ƙofofin alkhairi ba?” Sai na ce, gaya min ya Ma’aikin Allah ﷺ, sai ya ce, “Azumi garkuwa ne, sadaƙa kuma tana gusar da saɓo kamar yadda ruwa yake kashe wuta.
Wanda ya mutu da azumi a bakinsa, ana sa ran zai shiga Aljannah kamar yadda ya zo a Hadisin Huzaifata Binil Yaman رضي الله عنه yake cewa, “Wanda ƙarshen kalmarsa ta zamo la'ilaha illAllahu, zai shiga Aljannah.”
Haka nan wanda ya yi azumi a wata rana domin neman yardar Allah ﷻ sai ya mutu yana wannan azumin, to shi ma zai shiga Aljannah. 
Haka kuma wanda ya mutu yana cikin ba da sadaka bayan ya gama bayar da sadakar sai ya mutu, kuma ya bayar da sadakar ne domin neman yardar Allah ﷻ, shi ma zai shiga Aljannah.
Allah ﷻ ya tanadi wasu tangama-tangaman gidaje masu benaye a cikin Aljannah, ya kuma tanade su ne ga masu yin azumi, suke kuma ciyarwa, suke tausasa magana, suke yaɗa sallama ga waɗanda suka sani da waɗanda ba su sani ba, suke yin sallah da daddare a lokacin da mutane suke barci. 
Saboda hadisin Abu Malik Al’Ashja’i رضي الله عنه inda yake cewa, a cikin Aljannah akwai wasu ɗakuna ana gano cikinsu ta bayansu, kuma ana gano bayansu ta cikinsu. 
Wato ana gano mutanen cikinsu ta baya, su kuma na ciki suna gano waɗanda suke wajen ɗakin, ma’ana dai kamar gidan gilashi. Allah ﷻ ya tanade su ne ga wanda yake ciyar da mutane abinci, yake kuma tausasawa a wajen yin magana, yake yawaita azumi, yake yaɗa sallama, da kuma yin sAllah da daddare a lokacin da mutane suke barci. 
Ana amsa addu'ar mai azumi wato idan mutum yana azumi Allah ﷻ ba ya mayar da addu'arsa baya, ma’ana ya ƙi karɓa. 
Saboda hadisin Abu Hurairah رضي الله عنه inda yake cewa, Manzon Allah ﷺ ya ce, “Mutane uku ba a mayar da addua'rsu shugaba mai adalci, mai azumi har sai ya sha ruwa, da kuma wanda aka zalunta. Allah ﷻ yana ɗaga waɗannan addu'o'in ana ɗaukar su a kan girgije, kuma za a buɗe musu ƙofofin sama. Allah ﷻ Yana cewa: “Na rantse da girmana, da buwayata, sai na taimake ki (ita wannan addu’ar, ko shi wanda aka zalunta) ko bayan wani lokaci ne.” ()

A daidai lokacin da mai azumi zai yi buɗabaki a nan ma ana karɓar addu'a, kamar yadda ya zo a hadisin Abdullahi Ɗan Amru Ɗan As رضي الله عنه ya ce, Manzon Allah ﷺ ya ce, “Lallai shi mai azumi a sanda zai sha ruwa yana da wata addu'a wacce ba a dawo da ita.”
Idan ka ba wa mai azumi abin da zai yi buɗabaki ko ya yi sahur da shi, daidai yake da kamar kai ma ka yi azumin. Manzon Allah ﷺ ne ya faɗi hakan a hadisin Zaidu Bn Khalid Al-Juhani رضي الله عنه inda yake cewa, “Wanda ya ba wa mai azumi abin buɗabaki ko abin sahur, Allah ﷺ zai ba shi lada kwatankwacin azumin wanda ya ciyar ɗin.” () 
Wato idan ya ciyar da mutum goma za a ba shi ladan azumi goma, idan ɗari ya ciyar a ba shi ladan azumi ɗari.
Misali, kamar mai aikin hajji an hana shi ya aske gashin kansa matuƙar dai yana cikin harama, sai dai idan wata larura ce ta same shi a kan, sai ya aske kan sannan ya yi kaffara da yin azumi kamar yadda Allah ﷻ ya ce:
﴿فَإِنْ أُحْصِرْتُمْ فَمَا ٱسْتَيْسَرَ مِنَ ٱلْهَدْىِۖ وَلَا تَحْلِقُوا۟ رُءُوسَكُمْ حَتَّىٰ يَبْلُغَ ٱلْهَدْىُ مَحِلَّهُۥۚ فَمَن كَانَ مِنكُم مَّرِيضًا أَوْ بِهِۦٓ أَذًى مِّن رَّأْسِهِۦ فَفِدْيَةٌ مِّن صِيَامٍ أَوْ صَدَقَةٍ أَوْ نُسُكٍۚ فَإِذَآ أَمِنتُمْ فَمَن تَمَتَّعَ بِٱلْعُمْرَةِ إِلَى ٱلْحَجِّ فَمَا ٱسْتَيْسَرَ مِنَ ٱلْهَدْىِۚ فَمَن لَّمْ يَجِدْ فَصِيَامُ ثَلَٰثَةِ أَيَّامٍ فِى ٱلْحَجِّ وَسَبْعَةٍ إِذَا رَجَعْتُمْۗ تِلْكَ عَشَرَةٌ كَامِلَةٌۗ ذَٰلِكَ لِمَن لَّمْ يَكُنْ أَهْلُهُۥ حَاضِرِى ٱلْمَسْجِدِ ٱلْحَرَامِۚ﴾ ()
Ma’ana: “Idan aka tsare ku, sai ku yanka abin da ya sawwaƙa na hadaya, kada ku aske kawunanku har sai hadayar ta isa wurin yankanta. Wanda ya kasance mara lafiya daga cikinku, ko kuma yana da wani ciwo a kansa da zai sa shi yin aski to sai ya fanshi kansa da yin azumi ko sadaka, ko kuma yanka. Idan kuma kuka aminta cewa ba za a tsare ku ba, to wanda ya yi Tamattu'i da yin umara a cikin watannin aikin hajji, sai ya yanka abin da ya sawwaƙa na hadaya, wanda kuwa bai sami abin yankan ba, sai ya yi azumin kwana uku daga cikin kwanakin aikin hajji, sai ya yi bakwai idan kun komo gida, ya zama goma daidai kenan. Wancan shi ne hukuncin wanda iyalinsa ba su kasance mazauna harami ba.” 
Haka nan kuma azumi yana zama kaffara ga wanda ya yi kisan kai bisa kuskure, kamar yadda Allah ﷻ yake cewa:
﴿فَمَن لَّمْ يَجِدْ فَصِيَامُ شَهْرَيْنِ مُتَتَابِعَيْنِ تَوْبَةً مِّنَ ٱللَّهِۗ﴾ ()
Ma’ana: “Wanda bai sami ikon yin hakan ba, sai ya yi azumin wata biyu a 
jere a jere, don neman yafewar Allah ﷻ .”
    Azumi yana zamowa kaffarar farauta ga wanda ya yi harama da hajji ko umara, kamar yadda Allah ﷻ yake cewa:
﴿يَٰٓأَيُّهَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ لَا تَقْتُلُوا۟ ٱلصَّيْدَ وَأَنتُمْ حُرُمٌۚ وَمَن قَتَلَهُۥ مِنكُم مُّتَعَمِّدًا فَجَزَآءٌ مِّثْلُ مَا قَتَلَ مِنَ ٱلنَّعَمِ يَحْكُمُ بِهِۦ ذَوَا عَدْلٍ مِّنكُمْ هَدْيًۢا بَٰلِغَ ٱلْكَعْبَةِ أَوْ كَفَّٰرَةٌ طَعَامُ مَسَٰكِينَ أَوْ عَدْلُ ذَٰلِكَ صِيَامًا لِّيَذُوقَ وَبَالَ أَمْرِهِۦۗ عَفَا ٱللَّهُ عَمَّا سَلَفَۚ وَمَنْ عَادَ فَيَنتَقِمُ ٱللَّهُ مِنْهُۗ وَٱللَّهُ عَزِيزٌ ذُو ٱنتِقَامٍ۝﴾ ()
    Ma’ana: “Ya ku waɗanda kuka ba da gaskiya, kada ku kashe abin farauta alhalin kuna cikin harami, duk wanda ya kashe shi daga cikinku da gangan, (zai biya) ramuwar gwargwadon abin da ya kashe na daga dabbobin gida, mutum biyu ne adalai daga cikinku za su yi masa hukunci, ya zamanto hadaya ce mai isa ka'aba, ko kuma ya yi kaffarar ciyar da miskinai, ko kuma ya yi azumi daidai da yawan wuɗannan abin ciyarwar, (an yi masa haka ne) domin ya ɗanɗani sakamakon aikinsa, Allah ﷻ kuma ya yi afuwa ga abin da ya shige, wanda kuma ya sake aikata hakan to Allah ﷻ zai yi masa uquba, Allah ﷻ mabuwayi ne ma'abocin uquba ga wanda ya saɓa masa
Allah ya bamu dacewa.









Taskar asirai malam tv AL falaki tv Ramli da hisabi tv Mafarkinka sirrinka tv Gudun duniya tv Domin Karin bayani Sai a turo SAKO ta nombarmu ko email zamu baku amsa 👇🤳 taskaasirai@gmail.com 08124763287 08144698283

001 CIGABA TARIHIN ANNABI MUHAMMADU FALALA WATAN DAYAZO SAURAREN TARIH...

Friday, 8 April 2022

SHIN ME YAKE KAWO RAUNIN AZZAKARI DA KANKAN CEWAR SA YAKAMATA KOWA YA...

Hanyoyin da zakabi domin rabuwa da matsalar RAUNIN azzakari da kankan cewar gaba inshallah a saurari vidio 👆🤳🙏👋

Domin samun mustajaba a kwana 9

 Khatimin Allahu Muhammadu  idan ka buga adadin Allahu sau Allahu 66×66=4356 sannan sunan Muhammadu sau  92×92=8464 4356+8468=12820 Ana rubu...