Friday, 11 March 2022

RANAR ALKIYAMA TSAYAWA GABAN ALLAH




Ranar Al Qiyama Kowane Mutum Idan yatashi Abinda yake Qira: Nafsi Nafsi, Annabawa Da Manzanni= Nafsi Nafsi, Iyaye Da Yara= Nafsi Nafsi, Mata Da Maza= Nafsi Nafsi A ranar Shugaba Dayane Shine Annabi Muhammad Rasulullahi {S.a.w} Farkon Tashi Zaice Aina Ummati Aina Ummati Allahu Akabar 'Yan Uwa Kutuna fah yana Da Dangi Amma Daya Tashi Baice Ina Dangi Naba Sai Yace Ina Al'ummata, 'Yan Uwa ko Dan Wannan Bama So Annabi Ba 'Yan Uwa Dan Qaunar Ka/Ki Da Annabi Ka Tura Wannan Zuwa Grp 3 Ko Mutane 3 Ya Allah Ka Samu A Cetan Annabi Muhammadu {S.a.w}. Allah kasa mudace
ALBAKACIN ANNABI S,A,W,   ka tsaya KAKARANTA 
Ya allah ka kare duk wani musulmi daga sharrin.🙏

•Zina
•Luwadi
•Madigo
•Istimina'i
•Sata
•Zalunci
•Munafurci
•Qunchi
•Bashi
•Hasda
•Keta
•Zulama
•Talauchin Duniya da Lahira.

Don alfarmar fiyeyyen halitta Annabi (S,A,W) kadaure kayi share zuwa groups (5)🙏
🔗
🔗 

Ya Allah Ka Karawa Duk wani Musulmin Duniya.

•Lafiya
•Hakuri
•Juriya
•Lafiya
•Karfin imani
•Hankali da Tunani mai kyau
•Mace tagari
•Minji na Gari
•'Ya'ya Na Gari
•Abokan Zama na Kirki
•Arzuki Mai Amfani
•Wadatar Zuci
•Ya Allah Karufawa Duk Wanda Ya
Karanta Wannan Sako Yayi share a groups Yace Ameen
Asiri Duniya da Lahira.

don Allah ☝️ kadaure kayi share zuwa groups 5 👌

No comments:

Domin samun mustajaba a kwana 9

 Khatimin Allahu Muhammadu  idan ka buga adadin Allahu sau Allahu 66×66=4356 sannan sunan Muhammadu sau  92×92=8464 4356+8468=12820 Ana rubu...